Muhammad Malumfashi
19899 articles published since 15 Yun 2016
19899 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta gurfanar da Malam Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu. ICPC ta gurfanar da shi ne kan wasu tuhume-tuhume.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ta yi rashin hadimin Gwamna Uba Sani bayan ya sauya sheka tare da barin jam'iyya mai mulki ta APC.
Jagoran jam'iyyar ADC a Najeriya, Peter Obi ya ce hukumomi sun kama wani mutum da ya ce malamin addini ne a jihar Kaduna bayan ya karbe shi raar Lahadi.
Dakarun rundunar sojin ruwan China suna wani aiki a cikin manyan ruwan duniya da masana suka ce zai iya zama barazana ga kasar Amurka da kawayenta.
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a babban birnin tarayya Abuja. Litar man fetur ta karu kan yadda ake sayar da ita a gidajen mai da dama na Abuja.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta fara lalumen wanda zai jagoranci Iran a tattaunawar da za ta yi da kuma batun jagorancin kasar bayan nada Mojtaba Khamenei.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar Hisbah da aka baza domin kula da tarbiyya a fadin Kano sun yi nasarar cafke asu shigar badala da sauran mugayen ayyuka.
Kwamishinan ilmi, kimiyya da fasaha na jihar Zamfara, Mallam Wadatau Madawaki, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan shirin Gwamna Dauda na komawa APC.
Gwamnatin kasar Colombia ta tabbatar da hadarin jirgin sojojin samanta dauke da mutane sama da 100. An bayyana cewa mutum 64 ne suka rasu a hadarin.
Muhammad Malumfashi
Samu kari