Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa bayan dakatar da hadimansa huɗu, gwamna Umar Namadi na jihar Jigawa ya kuka dakatar da hadiminsa a karamar hukumar Auyo.
Gwamnan jihar Benue, Hyacinth Alia, ya sanar da rage farashin takin zamani ga manoma. Gwamnan ya bayyana cewa gwamnatinsa za ta biyan rabin kudin buhu ga manoma.
Ministan Yaɗa Labarai da Wayar da Kai, Mohammed Idris, ya buƙaci ’yan Najeriya su haɗa kai wajen yaƙi da ta’addanci da duk wani nau’in tashin hankali.
Jam'iyyar PDP ta gamu da koma baya a majalisar wakilan Najeriya. Wasu 'yan majalisa guda hudu daga jihar Bauchi sun sanar da ficewarsu daga PDP zuwa jam'iyyar APM.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya mika sunan Dr. Zainab Marwa ga majalisar dattawa domin tantancewa ta mamba a majalisar gudanarwa ta hukumar NDDC.
A labarin nan, za a ji cewa majalisar dattawa ta fara ƙoƙarin cika burin shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu wajen samar da ƴan sandan jihohi saboda rashin tsaro.
Dan takarar shugaban ƙasa na jam’iyyar NDC, Peter Obi, ya buƙaci matasan Najeriya su guji rarrabuwar kawuna ta ƙabila da addini, su rungumi haɗin kai.
Fitaccen dan fafutukar kafa kasar yarbawa, Sunday Igboho ya yi ikirarin cewa ya san 'yan siyasar da ke da hannu a tabarbarewar tsaro a Najeriya, ya gargade su.
Tsohon mataimakin shugaban kasar Najeriya, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan karuwar matsalar rashin tsaro. Atiku ya ce gwamnati ta kasa koyon darasi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari