Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa hukumar zabe mai zaman kanta ta kasa, INEC ta bankado wanda ya saci bayanan katin zabe tare da mika wa hadimin Nyesom Wike.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai hare-hare a jihar Sokoto. Hare-haren na 'yan bindiga sun jawo an kashe mutane da dama tare da raba su da muhallansu.
Jakadan Birtaniya a Najeriya ya bayyana cewa za su saka ido a zaben gwamnoni Da za a yi a Osun da Ekiti domin su ne sharar fage na babban zaben 2027.
Duk da kalubalen da auke fuskanta a Arewacin Najeriya, APC ta tsaida mata akalla hudu takarar kujerar Majalisar wakilai a babban zaben 2027 da ke tafe.
Hukumar INEC ta gargadi jam’iyyun siyasa cewa duk wata zaɓen fidda gwani da aka gudanar bayan ranar 30 ga Mayun 2026 ba za ta yi amfani da shi ba.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun shiga birnin tarayya Abuja dauke da manyan makamai sun sace mutum hudu tare da kashe wani dan banga da ke tsaron jama'a.
An samu barkewar wani rikicin manoma da makiyaya a jihar Bauchi. Mummunan rikicin ya jawo asarar rayukan mutane bakwai tare da kon gidaje masu tarin yawa.
A labarin nan za a ji cewa Gbenga Olawepo-Hashim da ke neman kujerar Bola Ahmed Tinubu ya bayyana kadan daga cikin shirye-shiryensa da suka hada da karya Dala.
Jam'iyyar APC mai mulki ta yi magana kan wani jerin sunaye da ke ikirarin cewa na 'yan takararta ne na kujerun sanatoxi a zaben 2027. Ta ce a yi watsi da shi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari