Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyoyin kwadago na NLC da TUC sun gargadi gwamnatin tarayya ta gaggauta samar da mafita kan matsalar tsaro da ke kara ta'azzafa a sassan kasar nan.
Gwamnatin tarayya ta hannun ma'aikatar kudi ta fara biyan 'yan kwangila na cikin gida basussukan da suka dade suna jira. An biya 'yan kwangila sama da 1,000.
Tsohon gwamnan jihar Anambra, Peter Obi ya bukaci 'yan Najeriya su daina yi wa Fulani kudin goro game da ayyukan ta'addanci da garkuwa da mutane.
Gwamnatin jihar Borno ta yi martani kan ikirarin cewa an biya 'yan ta'addan Boko Haram kudin fansa kafin kubutar da mutane 360 da aka yi garkuwa da su.
Wani hatsabibin 'dan bindiga mai suna Jammo, ya yi garkuwa da dattawa 50 da ak tura domin tattaunawar sulhu kamar yaddaya bukata a jihar Zamfara.
Gwamnatin tarayya ta yi garambawul a tsarin kudin Imprest, wanda ake ba wasu jami'an gwamnatin kasar nan domin biyan wasu bukatunsu na yau da kullum.
Tsugunne ba ta kare ba tsakanin shugabannin jam'iyyar NDC a Kano da Sanata Rabiu Musa Kwankwaso. Sun zarge shi da yin kaka-gida kan komai a jam'iyyar.
Tsohon shugaban DSS, Lawal Daura ya ƙalubalanci tsarin da ADC ta bi wajen fitar da ɗan takarar gwamna a Katsina tare da yin barazanar zuwa kotu idan ba a bi doka ba.
A labarin nan, za a ji tsohon bulaliyar Majalisar Dattawa, Sanata Ali Ndume ya nemi ɗauki sojojin Amurka wajen kafa sansani a wasu muhimman wurare a jihar Borno.
Muhammad Malumfashi
Samu kari