Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar tsaron Isra'ila ta sanar da cewa ta kai hare-hare Iran bayan harin da Iran ta kai mata. Iran ta sanar da cewa ta kaikarin hare-hare Isra'ila.
Hauhawar farashin gas a Abuja ya tilasta wa gidaje da masu sana’o’in abinci komawa amfani da gawayi da itace yayin da mazauna suka bukaci gwamnati ta dauki mataki.
An shigar da jam'iyyar adawa ta NDC da Rabi'u Kwankwaso da Peter Obi ke cikinta kara kotu kan zargin cewa ta karya sharadin zama jam'iyyar siyasa a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa hukumar Hisbah reshen jihar Kano ta bayyana shirin da ta fara wajen tabbatar da lafiya masoya 3,000 da suka shiga shirin auren gata.
A labarin nan, za a ji rundunar IRGC ta ƙasar Iran ya sanar da dalilanta na kai hare-haren makamai masu linzami zuwa Isra'ila yayin da ake kokarin a tsagaita wuta.
A labarin nan, za a ji takaitaccen bayani game da yan siyasa da suka yi fice masu neman fafatawa a takarar shugaban kasa a babban zaben 2027 mai zuwa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar, ya sha neman kujerar shugabancin Najeriya. Atiku Abubakar zai sake jaraba sa'arsa a zaben shekarar 2027.
Gasar zakarun Nahiyar Turai da ake kira Champions League ita ce mafi girman gasa musamman a tsakanin kungiyoyin kwallon kafa wanda ake bugawa duk shekara.
Yayar tsohon ministan makamashi a Najeriya, Busayo Adegoke John-Paul, da 'ya'yanta tagwaye sun samu 'yanci bayan an sace su a Ibadan cikin daren nan.
Muhammad Malumfashi
Samu kari