Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya jinjinawa dakarun sojojin Najeriya bisa nasarar da suka samu ta ceto mutane 360 da aka sace a jihar Borno.
Tsohon mataimakin gwamnan jihar Kano, Dr. Nasiru Yusuf Gawuna, na tattaunawa domin komawa jam'iyyar ADC. Nasiru Gawuna na son samun tikitin takara.
Sanata Rabiu Kwankwaso ya bukaci gwamnatin Najeriya ta gaggauta daukar matakan da suka dace domin magance matsalar tsaron Najeriya da ya shafi jihohi da dama.
A labarin nan, za a ji shugabar daliban makaranta da aka sace a Oyo ta nemi a yi watsi da ikirarin gwamnati na cewa yan bindiga na neman a kafa Shari'ar Musulunci.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya halarci wasan karshe na gasar NBA. Sai dai, an yi wa shugaban kasar ihu a wajen wasan da aka yi a New York.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya bayyana cewa yana cikin jam'iyyar NDC tare da Peter Obi, Nasiru Gawuna da Aminu Abdulsalam Gwarzo. Ya ce za su yi aiki tare a 2027.
A labarin nan, za a ji cewa daya daga cikin manyan 'yan jam'iyyar APC a Kano, Fa'izu Alfindiki ya ce lokaci ya yi da Sanat Rabiu Musa Kwankwaso zai bar NDC.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya gargadi Benjamin Netanyahu kan yaki da Iran. Trump ya ce ba zai taya Isra'ila yaki da Iran ba idan babban rikici ya barke.
A labarin nan, za a ji cewa kungiyar Kwankwasiyya ta bayyana gaskiyar abin da ya faru bayan jam'iyyar NDC ta sauya sunayen wasu 'yan takara da Kwankwaso ya tsayar.
Muhammad Malumfashi
Samu kari