Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
Matakin da hukumar kwallon kafa ta duniya FIFA ta dauka na kara yawan kungiyoyin gasar cin kofin duniya ya taimaka wasu kasashe sun samu dama a karon farko.
A labarin nan, za a ji cewa rundunar sojin kasar nan ta aika dakaru zuwa jihar Zamfara bayan mazauna Zurmi sun rufe hanya saboda matsalolin tsaro a yankin.
Majalisar Dattawa ta bukaci gwamnatin tarayya ta hana shigo da dukkanin kayan masaka domin farfado da masana’antar masaku ta Najeriya tare da karfafa noman auduga.
Ministan Ayyuka a Najeriya, David Umahi, ya bai wa masu kwangilar gyaran hanyar Abuja zuwa Lokoja wa'adin sa'o'i 72 su koma aiki ko su fuskanci EFCC.
A labarin nan, za a ji cewa wasu daga cikin yan APC reshen jihar Legas sun zargi jam'iyyar da rashin gaskiya game da zaben fitar da gwani da aka yi.
Gwamnonin yankin Arewa maso Yamma sun fara aiwatar da tsare-tsaren hadin gwiwa domin rage talauci ta hanyar fadada shirye-shiryen kariyar zamantakewa.
Tawagar kungiyar tarayyar Turai da wasu kasashen Turai ta ziyarci Sanusi II a Kano. Ya masu hawan daba a fadarsa. Sun hada da 'yan Spain, Italy, Faransa da sauransu.
Gwamnatin Kano ta bukaci karin hadin gwiwa da Tarayyar Turai domin bunkasa ci gaban birane, tattalin arziki da samar da ingantacciyar rayuwa ga al’umma.
A labarin nan, za a ji NNPP ta yi zargin har yanzu Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso yana ci gaba da juya wani sashe na cikinta bayan ya bar ƴan Kwankwasiyya a cikinta.
Muhammad Malumfashi
Samu kari