Muhammad Malumfashi
21355 articles published since 15 Yun 2016
21355 articles published since 15 Yun 2016
Hukumar kwallon kafa ta Turai (UEFA) ta zabi Omar Artan, wanda Amurka ta hana shiga kasarta don hura gasar kofin duniya, a matsayin wanda zai hura mata wasa.
Gwamnatin tarayyar Najeriya ta ayyana ranar hutu domin murnar zagayowar ranar dimokuradiyya. Za a yi hutun ne domin tunawa da mulkin dimokuradiyya.
Majalisar dattawan Najeriya ta amince cewa kwamitin kula da asusun gwamnati ya wuce gona da iri a bincike yadda aka yi da N210trn a NNPCL karkashin Mele Kyari.
Kakakin kwamitin tsaro na majalisar Iran, Ebrahim Rezaei ya tabbatar da cewa al'ummar Iran ba za su amince da mika wuya ba, inda ya ce Amurka ce ya kamata ta yi.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai harin da ya jawo sanadiyyar kashe 'yan sa-kai a jihar Plateau. Mutanen yankin sun shiga alhini da fargabar kisan.
Wata kungiyar Musulmi ta FASON ta bayyana cewa addinin Musulunci ba shi da alaka da ta'addanci, garkuwa da mutane, fashi ko sauran miyagun laifuka.
Babbar kotun jihar Filato ta gamsu fa bayanan Fatima Baba da mahaifinta, ta amince cewa duk Bahaushen da aka haifa a Jos ta Arewa dan asalin yankin ne.
A labarin nan, za a ji cewa Henry Seriake Dickson ya bayar da tabbacin cewa jam'iyyar na kokari sosai duk da kalubalen da aka gani a zaben fitar da gwani.
Wata mota dauke da fasinjoji ta taka wani bam da ake zargin 'yan bindiga ne suka dasa shi a jihar Zamfara. Mutane sun rasu yayin da wasu suka jikkata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari