Muhammad Malumfashi
19756 articles published since 15 Yun 2016
19756 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Bayan ikirarin cafke Malamin addinin Musulunci daga Kaduna, Malam Ahmad Umar, ya musanta rahoton cewa DSS ta kama shi bayan ziyarar Mr. Peter Obi.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun yi biris da bukatun da matan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, suka gabatar a kotu.
Babbar Kotun Tarayya dake Kaduna ta ɗage sauraron neman belin tsohon Gwamna Nasir El-Rufai zuwa 31 ga Maris, bayan ICPC ta gurfanar da shi kan zargin cin hanci.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan cire hular Kwankwasiyya. Gwamna Abba Kabir ya nuna cewa lokacin yin hakan bai yi ba tukunna.
Ministoci shida a gwamnatin Tinubu na shirin murabus kafin 31 ga Maris domin zaben 2027, duba canje-canje a siyasar Najeriya da wannan mataki ya janyo.
Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ICPC ta gurfanar da Malam Nasir Ahmad El-Rufai a gaban kotu. ICPC ta gurfanar da shi ne kan wasu tuhume-tuhume.
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin jihar Kaduna ta yi rashin hadimin Gwamna Uba Sani bayan ya sauya sheka tare da barin jam'iyya mai mulki ta APC.
Muhammad Malumfashi
Samu kari