Muhammad Malumfashi
19750 articles published since 15 Yun 2016
19750 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin Najeriya ta fadi dalilan da suka sanya kasar fuskantar matsalar wutar lantarki. Ministan makamashi, Bayo Adelabu ya ba da hakuri ga 'yan kasa.
Iran na ci gaba da harba makamai masu linzami kan Isra'ila yayin da ake ci gaba da fafatawa a Gabas ta Tsakiya. Makaman na Iran sun yi barna a wasu birane.
Shugaban Koriya ta Arewa, Kim Jong Un ya sanar da cewa Koriya ta Arewa za ta cigaba da mallakar nukiliya. Ya zargi Amurka da keta doka kan kai hari Iran.
Shugaban Ukraine, Volodymyr Zelenskiy ya ce kasarsa ta samu hujja karara cewa Rasha na bai wa Iran bayanan sirri, lamarin da zai kara tsawaita rikicin.
Tarayyar Turai (EU) da Najeriya sun amince su faɗaɗa haɗin gwiwa kan hakar ma'adanai, tsaro, da kasuwanci yayin da ake fama da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Hakeem Baba-Ahmed, tsohon mai ba Tinubu shawara, ya bayyana cewa Najeriya ta tsinci kanta a cikin matsalar tsaro da na tattalin arziki mafi muni a karkashin APC.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari