Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Tarayyar Turai (EU) da Najeriya sun amince su faɗaɗa haɗin gwiwa kan hakar ma'adanai, tsaro, da kasuwanci yayin da ake fama da yaki a Gabas ta Tsakiya.
Malam Yusuf Haruna Baban Chinedu ya zargi Fasto Ezekiel Dachomo da kasancewa tsohon ɗan fashi, yana cewa ya ƙirƙiri labarin haduwarsa da Yesu bayan harin banki.
Hakeem Baba-Ahmed, tsohon mai ba Tinubu shawara, ya bayyana cewa Najeriya ta tsinci kanta a cikin matsalar tsaro da na tattalin arziki mafi muni a karkashin APC.
Yarima Mohammed bin Salman ya matsa wa Donald Trump lamba domin ya ci gaba da yaƙi da Iran, inda ya bayyana lamarin a matsayin "dama" ga yankin Gabas ta Tsakiya.
Jami'an hukumar EFCC a Abuja ta kai samame gidan tsohon Ministan Shari’a Abubakar Malami a Maitama da ke birnin, domin kwace kadararsa ba tare da takardar kotu ba.
A labarin nan, za a ji cewa kasar Pakistan ta bayyana aniyarta da zama kafar sulhu da Amurka da Iran za su zauna domin kawo karshen yaki Gabas ta Tsakiya.
Bayan ikirarin cafke Malamin addinin Musulunci daga Kaduna, Malam Ahmad Umar, ya musanta rahoton cewa DSS ta kama shi bayan ziyarar Mr. Peter Obi.
Harin makami mai linzami daga Iran ya lalata wasu manyan gine-gine a birnin Tel Aviv na Isra'ila, inda mutane huɗu suka sami raunuka a ranar Talata.
Jami'an hukumar tsaron farin kaya (DSS), sun yi biris da bukatun da matan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir Ahmad El-Rufai, suka gabatar a kotu.
Muhammad Malumfashi
Samu kari