Muhammad Malumfashi
21354 articles published since 15 Yun 2016
21354 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni sun nun cewa wani fitaccen dan kasuwa kuma manomi a karamr hukumar Dandume ta jihar Katsina ya rasa ransa bayan yan bindiga sun sace shi.
Hukumar kididdiga ta kasa, NBS ta bayyana cewa hauhawar farashin kaya a Najeriya ta karu zuwa kashi 15.93 a watan Mayun 2026 duk da raguwar farashin abinci.
Babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta dage sauraron shari’ar tsohon gwamna Nasir El-Rufai bayan wasu da ake kara tare da shi sun kasa zuwa zaman kotun.
Wata babbar kotun tarayya da ke zamanta a Abuja, ta ki amincewa da bukatar da Sadiya Umar Farouq ta gabatar mata. Ta ce tsohuwar Ministar ba ta ba da hujja ba.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya yi kira ga alkalan Najeriya su rika yin gaggawa wajen tabbatar da adalci wajen yin hukunci tare da yin sa cikin sauri.
Rahotanni sun nuna cewa yan sanda sun cafke wata sabuwar amarya, Fatima bisa zargin kashe angonta ta hanyar daba masa wuka a wuya, an fara gudanar da bincike.
Dan siyasa daga yankin Kudu maso Gabas, Kenneth Okonkwo, ya janye goyon bayansa ga dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC, Alhaji Atiku Abubakar.
Sadia Sanusi, shugabar kamfanin tsara kayan adon mata ta riga mu gidan gaskiya kamar yadda iyalanta suka tabbatar, ba su fadi abin da ya yi ajalinta ba.
Shugaban gwamnonin Arewa, Muhammadu Inuwa Yahaya ya bayyana cewa yawan surutu da taruka ba tare da daukar mataki ba ba za su kawo karshen matsalar Arewa ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari