Muhammad Malumfashi
21354 articles published since 15 Yun 2016
21354 articles published since 15 Yun 2016
Rundunar yan sanda reashen jihar Legas ta tabbatar da mutuwar mataimakin kwamishina, Khan Salihu, an ce ya koma gida bayan fitowa daga masallaci ranar Lahadi.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar ADC a zaben shekarar 2027, Atiku Abubakar, ya nuna damuwa kan hukuncin da kotu ta ba da na soke rajistar jam'iyyar ADC.
Gwamnatin Kano karkashin jagorancin Gwamna Abba Kabir Yusuf ta ayyana gobe Talata a matsayin ranar hutu saboda shigowar sabuwar shekarar musulunci.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya amince da shirin gudanar da auren gata. Gwamnan ya ware N1.5bn domin aurar da dubunnan mutane a jihar Kano.
Rundunar 'yan sandan jihar Zamfara ta tabbatar ta lalata wasu bama-bamai da ake zargin 'yan bindiga suka dasa a kan titin Kunchin Kalgo da ke karamar hukumar Tsafe.
Duk da jami'an tsaro sun kawo Malam Nasir El-Fufai gaban babbar kotun tarayya mai zama a Abuja, an dage saurron shari'ar zuwa karshen watan Yuni, 2026.
An samu rahoton rasuwar daya daga cikin Alhazan Najeriya da ke kasa mai tsarki. Alhajin ya rasu ne bayan ya gamu da hatsarin mota a birnin Makkah.
Wata babbar kotun tarayya da ke Abuja ta umarci hukumar INEC da ta soke rajistar jam'iyyar ADC da wasu jam’iyyu hudu saboda rashin cika sharuddan doka.
Wata kungiyar musulmi ta Najeriya ta jaddada muhimmanci addu'a a kokarin da ake yi na yakar ta'addanci da dawo da zaman lafiya mai dorewa a kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari