Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Dakarun rundunar sojin ruwan China suna wani aiki a cikin manyan ruwan duniya da masana suka ce zai iya zama barazana ga kasar Amurka da kawayenta.
Farashin man fetur ya yi tashin gwauron zabi a babban birnin tarayya Abuja. Litar man fetur ta karu kan yadda ake sayar da ita a gidajen mai da dama na Abuja.
Gwamnatin shugaba Donald Trump ta fara lalumen wanda zai jagoranci Iran a tattaunawar da za ta yi da kuma batun jagorancin kasar bayan nada Mojtaba Khamenei.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an hukumar Hisbah da aka baza domin kula da tarbiyya a fadin Kano sun yi nasarar cafke asu shigar badala da sauran mugayen ayyuka.
Kwamishinan ilmi, kimiyya da fasaha na jihar Zamfara, Mallam Wadatau Madawaki, ya yi murabus daga kan mukaminsa kan shirin Gwamna Dauda na komawa APC.
Gwamnatin kasar Colombia ta tabbatar da hadarin jirgin sojojin samanta dauke da mutane sama da 100. An bayyana cewa mutum 64 ne suka rasu a hadarin.
Rundunar dakarun kare juyin juya hali ta kasar Iran (IRGC) ta sanar da kai hare-hare masu zafi kan wasu wurare a Isra'ila da sansanonin sojojin Amurka.
Babban hamshakin attajiri kuma shugaban rukunin kamfanonin Dangote, Aliko Dangote, ya bayyana cewa yakin Gabas ta Tsakiya, zai jefa 'yan Najeriya cikin matsala.
A labarin nan, za a ji cewa jami'an yan sandan Kano sun gano wani shugaban yan ta'adda da ya kawo ziyarar Sallah karamar hukumar Bichi a jihar, an fafata.
Muhammad Malumfashi
Samu kari