Muhammad Malumfashi
21003 articles published since 15 Yun 2016
21003 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji yadda wasu tsofaffin gwamnoni suaka samu nasarar samun takara na kujerun sanata a karkashin inuwar APC mai mulkin Najeriya.
Karancin ruwan sha ya addabi mazauna birnin Gombe. Inda jama'a ba su samun ruwa daga Dadin Kowa da ake harbo shi. Kudin ruwa ya yi tsada sosai a Gombe.
Kungiyar masu POS ta kasa a Najeriya ta yi barazanar dakatar da aiki a Najeriya. Sun bukaci bankin CBN da hukumar FCCPC su kawo musu dauki kafin daukar matakin.
Kungiyar gwamnonin Najeriya (NGF) ta bukaci shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da ya kara mafi karancin albashi zuwa N100,000 domin inganta rayuwar ma'aikata.
Jam'iyyar ADC ta bayyana cewa galibin yan Najeriya sun dawo da rakiyar gwamnatin Shugaba Bola Tinubu saboda matsin rayuwa, wahala da katsslar tsaro.
An samu rashin wani babban malamin addinin Musulunci a jihar Kwara. Marigayin malamin ya rasu ne a ranar Juma'a, 29 ga watan Mayun shekarar 2026.
Hukumar kula da Alhazai ta kasa (NAHCON), ta shirya fara jigilar mahajjata zuwa gida Najeriya. NAHCON ta bayyana cewa za a fara jigilar a cikin watan Yunin 2026.
Tsohon shugaban APC na kasa, Abdullahi Umar Ganduje ya bukaci a daina batun waye ubangidan wani a siyasar jihar Kano, ya ce da na iya fin ubanss daukaka.
Ahmed Galadima Aminu ne kadai ya samu tikitin takarar gwamna ƙarƙashin jam'iyyar APC bayan mukarraban Bola Tinubu bakwai sun yi murabus domin yin takara.
Muhammad Malumfashi
Samu kari