Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya nuna damuwa kan cigaba da tsare Sheikh Sani Khalifa Zariya kan zargin juyin mulki ga Bola Tinubu.
A labarin nan, za a ji cewa kotu ta hango kuskuren da Nasir El-Rufa'i ya yi a shari'ar neman diyya a kan zargin ICPC da keta masa hakkinsa na dan adam
A labarin nan, za a ji cewa Mataimakin Gwamnan Kano, Kwamred Aminu AbdulSalam Gwarzo ya yi rashin nasara a yunkurinsa na hana majalisar dokoki ta tsige shi.
Yaƙin da ake yi da Iran ya yi sanadiyyar tashin kuɗaɗen ruwan jinginar gida a Amurka daga 5.99% zuwa 6.5%, lamarin da ya dagula lissafin masu sayen gidaje.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna na shirin daga hankalin APC da ya fara neman koma wa Kwankwasiyya.
Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, bai gamsu da shirin shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ba na kawo karshen yaki da Iran. Ya ba da wani umarni.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya zargi ‘yan adawa da kokarin rage tasirin nasarar soji a yakin Amurka da Isra’ila da Iran da ake yi a Gabas ta Tsakiya.
Firayim Ministan Malaysia, Anwar Ibrahim, ya goyi bayan yunƙurin Pakistan na shiga tsakanin Amurka da Iran domin samar da zaman lafiya a Gabas ta Tsakiya.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta yi martani da shirin zaman lafiya na Shugaba Donald Trump na Amurka, ta ce ita ce za ta yanke lokacin ƙarshen yaƙi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari