Muhammad Malumfashi
19685 articles published since 15 Yun 2016
19685 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sake samun amincewa wasu daga cikin yan jam'iyyar, musamman daga Arewacin Najeriya.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya gargadi masu tattaunawa daga Iran su dauki batun yarjejeniya da muhimmanci cikin gaggawa domin samun zaman lafiya.
Kamfanin NNPCL ya bayyana cewa yaƙin Gabas Ta Tsakiya ya buɗe wa Najeriya damar kasuwancin iskar gas (LNG) sakamakon neman wasu hanyoyin samun makamashi.
Tsohon Minista Solomon Dalung ya bayyana cewa Nasir El-Rufai ya tafka babban kuskure wajen mika kansa ga hukumomi, amma kuma hakan ya hargitsa tsarin tuhumar sa.
Kasashen Amurka da Isra'ila sun kaddamar da hare-hare kan Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Tun bayan fara yakin an kashe wasu manyan jagorori da kwamandojin kasar Iran.
A labarin nan za a ji cewa wasu daga cikin wakilan APC da suka taso daga jihar Katsina zuwa Kaduna sun gamu da iftila'in hadarin mota, an rasa rai.
Gwamnatin Najeriya ta kawo shirin EIBIC domin ba matasa horo da jari a fadin kasar nan. Za a kaddamar da shirin a birnin tarayya Abuja ranar Juma'a.
Shugaba Donald Trump ya yi watsi da shawarar Benjamin Netanyahu na kiran al'ummar Iran su fito zanga-zanga, yana tsoron hakan zai kai ga "zubar da jini."
Dele Momodu ya yi kira ga jam'iyyar ADC ta ba dan Arewa tikitin takarar shugaban kasa a 2027, inda ya ce Atiku Abubakar ne zabin shi a zabe mai zuwa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari