Muhammad Malumfashi
21353 articles published since 15 Yun 2016
21353 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa babu laifi Iran ta mallaki makamai masu linzami saboda wasu kasashen da ke kusa da ita suna da irinsu.
Sarki Muhammadu Sanusi II ya yi magana kan belin da ICPC ta ba Nasir El-Rufa'i inda ya ce sharudan sun yi tsauri sosai kuma yana bukatar a masa adalci.
Mawakin APC, Dauda Kahutu Rarara ya bayyana cewa bai kamata a rika magana kan 'yan ta'adda a intanet ba. Ya ce bai so maganar Atiku kan sace mahaifiyarsa ba.
Jami'an rundunar 'yan sandan jihar Kebbi sun samu nasarar cafke wasu mutane da ake zargin mambobin kungiyoyin ta'addanci ne na Boko Haram da Lakurawa.
Wasu da ake zargi ‘yan bindiga sun kashe mutane biyu tare da sace 17 a hare-haren Sabon Birni da Wurno a jihar Sokoto, ciki har da mata da yara marayu.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya nuna yiwuwar sake kai hari a Jamhuriyar Musulunci ta Iran. Ya ce zai yi hakan idan bai gamsu da yarjejeniyar ba.
Gwamnatin tarayya ta ware kimanin N50m domin tallafa wa masu fama da cutar daji, inda za a ba kowane wanda ya cancanta akalla tallafin Naira 100,000.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan nasarar da ya samu a yaki da Iran. Shugaba Trump ya ce ya samu gagarumar nasara kan gwamnatin kasar.
Kotun Southwark Crown da ke Landan ta wanke tsohuwar ministar man fetur, Diezani Alison-Madueke, daga dukkan tuhume-tuhumen rashawa bayan doguwar shari’a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari