Muhammad Malumfashi
19683 articles published since 15 Yun 2016
19683 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa Firaministan Pakistan Shehbaz Sharif ya samu tattaunawa ta sama da awa guda da Shugaban kasar Iran, Masoud Pezeshkian.
Dakarun sojojin Houthi da ke Yemen sun shigawa Iran yaki inda suka kai harin farko kan Isra'ila. Kungiyar ta ce ta kai hari da makamai zuwa Isra'ila.
Mayakan kungiyar Hezbollah na ci gaba da fafatawa da dakarun sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun raunata sojojin Isra'ila.
Babban hafsun sojan kasar Uganda, Muhoozi Kainerugaba ya sanar da cewa a shirye suke su tallafawa kasar Isra'ila a yakin da ta ke a Gabas ta Tsakiya da Amurka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa kasar Cuba a sahun gaba cikin wadanda zai kaiwa farmaki bayan Venezuela da Iran. Ya ce suna da sojoji.
An fito da bayanai kan dabarun da mayakan Boko Haram suka yi wajen tayar da bama-bamai a harin kunar bakin wake a jihar Borno a watan Ramadan ana azumi.
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta gudanar da babban taro domin zabar shugabanni. APC ta zabi Farfesa Nentawe Yilwatda a matsayin sabon shugaba.
Kungiyar Houthi da ke Yemen ta fitar da sharuda guda uku a shirin shiga wa Iran fada da Amurka da Isra'ila. Sun ce za su kaiwa Isra'ila hari idan haka ta kama.
A labarin nan, sa a ji cewa an samu karin bayani a wasikar da tsohon Mataimakin gwamnan Kano, Aminu AbdulSalam Gwarzo ya aika wa Abba Kabir Yusuf.
Muhammad Malumfashi
Samu kari