Muhammad Malumfashi
19683 articles published since 15 Yun 2016
19683 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir Ahmad El-Rufai, ya yi babban rashi a rayuwarsa. Mahaifiyar tsohon gwamnan na Kaduna ta riga mu gidan gaskiya.
Gwamnatin jihar Nasarawa karkashin jagorancin Gwamna Abdullahi Sule, ta yi martani kan rahotannin da ke cewa gwamnan ya gana da Atiku Abubakar a Saudiyya.
Jam’iyyar APC ta kammala shirin gudanar da babban taron ƙasa na 2026 a Eagle Square, inda wakilai fiye da 8,000 za su zaɓi sababbin shugabannin jam’iyyar yau.
Rundunar sojojin Najeriya ta yi maertani kan karyata jita-jitar da ake yadawa cewa dakarunta na nuna sassauci ga ‘yan ta’adda fiye da wadanda suka zalunta.
A labarin nan za a ji cewa Shugaban Rasha, Vladimir Putin ya na cin kasuwar yaƙin da Amurka da Isra'ila suka dauko da Iran ta fuskar tattalin arziki.
A labarin nan, za a ji cewa fitacce a ADC IG Wala ya bayyana kiran da jarumi Sadiq Sani Sadiq ke yi game da sake zaɓen Tinubu a matsayin nuna kishin kasa.
Tsohon shugaban majalisar dattawa, Bukola Saraki, ya fito ya kare shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu kan batun ya taka rawa a tuhumar da aka yi masa a mulkin Buhari.
Kasar Iran ta yi gargadin cewa duk otal-otal da ke daukar sojojin Amurka a yankin za su zama halastattun wuraren kai hare-hare yayin rikicin da ke gudana a yankin.
Gwamnatin Amurka na tuhumar wani mutum da dasa bam a sansanin sojin kasar da ke yaki da Iran. An ce mutum ya tsere zuwa kasar China bayan dasa bam din.
Muhammad Malumfashi
Samu kari