Muhammad Malumfashi
19683 articles published since 15 Yun 2016
19683 articles published since 15 Yun 2016
Gwamnatin jihar Filato ta saka dokar hana fita ta sa'o'i 48 a garin Jos biyo bayan harin 'yan bindiga da ya lakume rayukan mutane a yankin Agwan Rukuba.
Hukumar hasashen yanayi ta kasa, NiMet ta sanar da cewa za a yi ruwan sama a wasu jihohin Arewa da suka hada da Gombe, Taraba, Bauchi, Sokoto da sauransu.
A labarin nan, za a ji martanin da Daukar Musulunci ta Iran ta yi bayan barazanar cewa Donald Trump zai tura sojoji su tsallaka cikin ƙasarta mamba da jima wa ba.
A labarin nan, za a ji irin shirin da Amurka ke yi bayan ta fara hararar sinadarin Uranium da Iran ta mallaka da sunan hana ta mallakar makamashin nukiliya.
Kasashen Turai sun zargi kasar Rasha da taimaka wa Iran a yaki fiye da yadda Amurka ke bayyana a yakin da ake yi da kasar Isra'ila a Gabas ta Tsakiya.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya tabbatar da cewa taron jam’iyyar PDP zai gudana kamar yadda aka tsara duk da rikice-rikicen cikin gida da ake da su.
Sarkin Ogbagi a Ondo, Oba Victor Adetona, ya jikkata bayan wani mutum guda ya kai masa hari a cikin fadarsa da ke karamar hukuma Akoko ta Arewa maso Yamma.
Yakin Amurka, Isra'ila da Iran na ci gaba da daukar zafi a yankin Gabas ta Tsakiya. Rundunar sojojin Iran ta yi ikirarin farmakar sojojin Amurka 500.
Babban hadimin Shugaba Tinubu, Nasir Bala Aminu (Ja’oji), ya yi murabus daga muƙaminsa domin tsayawa takara a zaɓen 2027, biyo bayan umarnin shugaban ƙasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari