Muhammad Malumfashi
20763 articles published since 15 Yun 2016
20763 articles published since 15 Yun 2016
Fasto Elijah Ayodele ya ce tikitin Musulmi da Musulmi tsakanin Bola Tinubu da Kashim Shettima a 2027 zai iya kawo ƙarshen jam’iyyar APC gaba ɗaya
Kayode Fayemi ya ce APC ta kauce daga manufofinta tare da gargadin cewa tsarin maslaha wajen fitar da ‘yan takara na iya haddasa rikici da rarrabuwar kawuna.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta umarci kamfanin eNaira Payment Solutions Ltd ya cire kalmar Naira daga jikin sunansa saboda gudun yaudarar jama'a.
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasarar cafke wata mata mai taimakon 'yan ta'addan Boko Haram a jihar Borno. Sojojin sun cafke ta ne tare da wasu kayayyaki.
Tsohon minista, John James Udoedehe ya ce talauci da rashin aikin yi ne suka sa yake neman takarar gwamnan Akwa Ibom a karkashin jam’iyyar ADC a 2027.
Kungiyar malaman jami'o'in gwamnatin tarayya watau ASUU ta bayyana cewa ta gaji da jiran ranar da za a ci gaba da biyan mambobinta alawus din da aka musu alkawari.
A labarin nan, za a ji cewa Timi Frank, tsohon jagora a jam'iyyar APC ya bayyana cewa akwai bukatar a yi wa tsohon gwamnan Kaduna Nasir El-Rufa'i adalci.
A labarin nan za a ji cewa ta 'bare da dan majalisar Kaduna, Donatus Mathew bayan ya sauya sheka daga LP da aka zabe shi zuwa APC yana kuma neman takara.
Jam’iyyar Republican a Majalisar Wakilai ta Amurka ta dakatar da kada kuri’ar takaita ikon yaƙin Donald Trump kan Iran saboda fargabar rashin rinjaye.
Muhammad Malumfashi
Samu kari