Muhammad Malumfashi
19655 articles published since 15 Yun 2016
19655 articles published since 15 Yun 2016
Manyan jagororin adawa a Najeriya, ciki har da Atiku Abubakar, Peter Obi, da Kwankwaso, sun haɗe a jam'iyyar ADC domin ƙalubalantar APC a zaɓen 2027.
Ministan harkokin wajen Najeriya, Yusuf Tiggar ya mika takardar sauka daga mukamainsa domin neman takarar gwamnan jihar Bauchi a zaben 2027 mai zuwa.
Ministan harkokin wajen Amurka, Marco Rubio, ya sha alwashi kan yakin da ake yi da Iran. Marco Rubio ya ce ba za su taba bari Iran ta mallaki makamin nukiliya ba.
Sanata Rabiu Musa Kwankwaso ya fice daga NNPP tare da shiga jam'iyyar ADC a hukumance, inda ya karɓi katin mamba a gaban manyan 'yan siyasar Najeriya a Kano.
Rundunar dakarun kare juyin juya halin Musulunci ta Iran (IRGC), ta kaddamar da hare-hare masu zafi kan wasu muhimman wurare na Amurka da Isra'ila.
Boniface Aniebonam, wanda ya kafa jam'iyyar NNPP ya bayyana cewa dama tun da dadewa suka kori Kwankwaso kuma babu wanda zai bi shi zuwa jam'iyyar ADC.
Rahoton nan zai zo dauke da bayanin duk abubuwan da suke faruwa yayin da Rabiu Musa Kwankwaso yake shiga jam'iyyar ADC mai hamayya a jihar Kano da ya bar NNPP.
Mazauna yankin Ubosharu dake ƙaramar hukumar Kwali a Abuja sun koka kan yadda asibitinsu ya lalace, inda suke fuskantar ƙalubalen rashin magani da ruwan sha.
Tantiran 'yan bindiga dauke da makami sun kai hari a wani kauyen jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun kashe mutanen da suka je wurin taron bikin aure.
Muhammad Malumfashi
Samu kari