Muhammad Malumfashi
20763 articles published since 15 Yun 2016
20763 articles published since 15 Yun 2016
Jam'iyyar APC mai mulki a Najeriya ta tabbatar da Gwamna Nasir Idris a matsayin dan takararta na gwamna a jihar Kebbi a zaben shekarar 2027 da ake tunkara.
'Yan bindiga dauke da makamai sun yi awon gaba da mataimakiyar shugaban karamar hukuma a jihar Ekiti. Daga baya jami'an tsaro sun samu nasarar ceto ta.
Jam’iyyar APC a jihar Kwara ta dakatar da zaɓen fidda gwani na gwamna bayan rikici da ruɗani sun dabaibaye jam’iyyar yayin da aka fara kaɗa ƙuri’a.
Jam'iyyar APC reshen jihar Katsina ta tabbatar da Gwamna Dikko Radda a matsyain dan takarar gwamna a zaben 2027, zai nemi tazarce zuwa wa'adi na biyu.
Fadar shugaban kasa ta sanar da nadin Farfesa Segun Aina a matsayin wanda zai maye gurbin shugaban hukumar JAMB mai barin gado, Farfesa Ishaq Oloyede.
A labarin nan, za a ji cewa Rotimi Amaechi, tsohon ministan sufuri kuma tsohon gwamna a Najeriya ya ce ana rasa abin kai wa baka a wasu lokutan a gidansa.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi martani kan zargin yana yi wa Shugaba Bola Tinubu aiki don 2027.
Shugaban INEC, Farfesa Josh Amupitan, ya tabbatar wa masu zabe a jihar Ekiti cewa kuri’unsu za su yi tasiri yayin zaben gwamna da za a gudanar ranar 20 ga Yuni.
A labarin nan, za a ji cewa matatar Dangote ta kama zama daya daga cikin manyan kamfanonin Afrika da za ta kafa sabon tarihi nan da shekarar 2030.
Muhammad Malumfashi
Samu kari