Muhammad Malumfashi
19652 articles published since 15 Yun 2016
19652 articles published since 15 Yun 2016
Shugaban Amurka, Donald Trump ya fadawa hadimansa cewa yana son kawo karshen yakin Iran ba tare da bude mashigar Hormuz ba duk da ya nemi haka a baya.
Sanata Adam Schiff ya fito ya nuna adawarsa kan abin da ya kira yunkurin gwamnatin Amurka na rage kudin kiwon lafiyar jama'a domin samar da kudin yaki da kasar Iran.
A labarin nan, za a ji NNPP da Rabi'u Musa Kwankwaso ya bari ta sanar da cewa ta gana magana game da hada hannu wajen fitar da dan takarar Shugaban ƙasa da ADC.
Mayakan kungiyar Hezbollah sun gwabza fada da sojojin Isra'ila a Kudancin Lebanon. Mayakan na Hezbollah sun samu nasarar hallaka sojojin Isra'ila.
Hukumar hasashen yanayi ta Najeriya (NiMet) ta sanar da cewa za a yi ruwan sama jihohi irinsu Kaduna, Yobe, Gombe, Adamawa, Taraba da sauransu a Arewa da wasu jihohi
Tsohon mataimakin gwamnan Kano, Nasiru Yusuf Gawuna ya sanar da ficewa daga jam'iyyar APC yana shirin shiga ADC. Gawuna ya ziyarci Rabiu Musa Kwankwaso a Kano.
A labarin nan, za s ji cewa ɗsn Sanata Rabi'u Musa Kwankwaso, Mustapha Rabi'u Musa Kwankwaso ya sanar da ficewarsa daga jam'iyyar NNPP zuwa ADC a Kano.
Gwamnatin Iran ta sake karyata kalaman jami'an Amurka, wadanda suka yi ikirarin an fara zaman tattaunawa domin kawo karshen yakin Gabas ta Tsakiya.
Gwamnatin tarayya ta kaddamar da shirin HoPE-CT domin tallafawa gidaje miliyan 15 da kudaden rage radadin talauci da bunkasa kananan sana'o'i a fadin Najeriya.
Muhammad Malumfashi
Samu kari