Muhammad Malumfashi
21352 articles published since 15 Yun 2016
21352 articles published since 15 Yun 2016
Dakarun sojojin Najeriya sun samu nasara kan 'yan ta'addan ISWAP a jihar Borno Sojojin sun kai hare-hare tare da ceto mutanen da aka yi garkuwa da su.
Rundunar yan sanda sun damke mutane uku bayan gano gawar wani babban limamin coci a dakin otal a jihar Ondo, lamarin ya tada hankulan al'ummar yankin.
Gwamnatin Donald Trump ta fadi sunayen mutanen da ake zargi da tallafawa ta'addanci wajen jigilar kudin ISIS a Najeriya. Ta ambaci wasu kamfanoi a Legas da Kano.
Gwamnonin Najeriya sun bukaci a tanadar masu da doka a kundin tsarin mulkin Najeriya da za ta ba su cikakken ikon sarrafa ayyukan tsaro a jihohinsu.
Dan kwallon Morocco da ke taka leda a kungiyar Manchester United ya nuna cewa yana shirin komawa karatn Kur'ani domin ya dawo limami idan ya bar kwallo.
'Yan bindiga dauke da makamai sun kai wani hari a jihar Kaduna. 'Yan bindigan sun farmaki manoman da ke aiki a gona inda suka kashe wasu daga cikinsu.
Rahotanni sun nuna cewa gwamnatin jihar Taraba ta rage albashin masu share tituna daga N15,000 zuwa N10,000. An ce wanda ba zai iya ba ya ajiye aikin.
Karamar Ministar babban birnin tarayya Abuja, Dr. Mariya Mahmoud Bunkure, ta nesanta kanta da nade-naden da wani mai ikirarin shi hadimimta ne ya yi.
Rahotanni daga EFCC sun nuna cewa tsohon gwamnan jihar Delta, Ifeanyi Okowa ya je ofishin ne domin neman a dawo masa da fasto dinsa na barin kasa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari