Muhammad Malumfashi
19642 articles published since 15 Yun 2016
19642 articles published since 15 Yun 2016
Kungiyar Jama'atu Nasril Islam ta sanar da cewa an kashe Musulmi 4 a wani hari da aka kai Rukuba a Filato yayi da har yanzu ba a san ina Musulmi 10 suke ba.
Wani alƙalin babbar kotun tarayya ya dakatar da Shugaba Donald Trump daga ci gaba da gina katafaren zauren taro na dala miliyan 400 a fadar White House.
Shugaban Amurka, Donald Trump ya sanar da cewa Amurka za ta janye daga yaki da Iran ko ba a cimma yarjejeniya ba. Ya bayyana haka ne a fadar White House.
Rundunar IRGC ta Iran ta jero kamfanonin Amurka irin su Tesla da Google a matsayin halattattun wuraren kai hari idan aka ci gaba da kashe mata shugabanni.
Jam'iyyar ADC ta zargi gwamnatin Bola Ahmed Tinubu da yunkurin tarwatsa jam’iyyar bayan sauya sheƙar Rabiu Musa Kwankwaso wanda ya yi murabus daga NNPP.
Fadar shugaban kasar Faransa ta bayyana cewa kasar ba ta sauya matsayarta ba tun farkon yakin da Amurka/Isra'ila ta fara da Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Majalisar Tarayya ta girgiza a yau Talata yayin da yan majalisu 27 suka sauya sheka zuwa jam'iyyun ADC, APC, da Accord domin fuskantar zaben 2027 dake tafe.
Ministan harkokin wajen Iran Abbas Araghchi ya yi magana kan tattaunawa inda ya ce kasar ba ta neman tsagaita wuta, sai dai cikakken tsarin kawo karshen yaki.
Gwamna Bala Mohammed na jihar Bauchi ya bayyana cewa ADC za ta zama makomarss ta gana a siyasance, ya gana da wakilan jam'iyyar a fadar gwamnatin Bauchi.
Muhammad Malumfashi
Samu kari