Muhammad Malumfashi
20757 articles published since 15 Yun 2016
20757 articles published since 15 Yun 2016
Tsohon gwamnan jihar Ogun, Aremo Olusegun Osoba ya bayyana cewa ana shiryawa Bola Tinubu makarkashiya domin rage tasirin shi a Kudu kan zaben 2027.
Wani Fasto ya bayyana cewa ba za su yarda kan yadda aka ba Musulmi takara a jihar Filato. Ya ce Sheikh Jingir ne ya jawo aka ba Musulmi takara a APC.
Gwamnan jihar Borno, Babagana Umara Zulum ya raba tallafin kayan abinci a karkashin shirin Renowned Hope na gwamnatin Bola Tinubu a birnin Maiduguri.
Akalla mutum takwas ne aka rahoto sun mutu a rikicin da ya ɓarke tsakanin Fulani da Kamuku a Tegina, jihar Neja, bayan wani dan majalisa ya bada kyautar N10m.
Sakataren yada labaran jam'iyyar ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya sanar da cewa za a yi zaben fidda gwanin jam'iyyar cikin adalci a ranar Litinin a Abuja.
A labarin nan za a ji cewa masu neman tikitin takarar gwamna a jihar Gombe sun sanar da cewa an yi yunkurin cusa sunan Pantami a cikinsu a zaben fitar da gwani.
NALPGAM ta yi gargadin cewa tashin farashin gas da ƙarancin kaya na iya haddasa matsalar ƙaranci tare da ƙara wa ‘yan Najeriya wahala. Farashin 1kg ya koma N2000.
A labarin nan, za a ji yadda shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya bayyana irin halin da matsalolin Najeriya suka jefa shi a ciki, kamar sauran yan kasa.
Fitaccen dan gwagwarmaya, Omoyele Sowore ya bayyana aniyarsa ta sae neman takarar kujerar shugaban kasar Najeriya karo na uku a karkashin jam'iyyar AAC a 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari