Muhammad Malumfashi
21352 articles published since 15 Yun 2016
21352 articles published since 15 Yun 2016
Kasar Amurka ta sassauta takunkumin tafiye-tafiye da aka kakaba wa tawagar kwallon kafa ta Jamhuriyar Musulunci ta Iran a gasar kofin duniya ta 2026 da ake yi.
Rikicin da ya barke tsakanin manoma da makiyaya a Gulma, Kebbi, ya yi sanadin mutuwar mutane takwas yayin da jami’an tsaro ke gudanar da bincike.
Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Olatunji Disu, ya haramta wa jami’an ‘yan sanda kirkira ko samun kudin shiga daga bidiyoyin TikTok da sauran kafafen sada zumunta.
Mataimakin babban hafsan rundunar tsaron Birtaniya, Laftanar Janar Sir Charlie Collins, ya isa Maiduguri, babban birnin Borno a wata ziyara da ya kawo Najeriya.
'Yan sanda sun gurfanar da mutane 25 yayin da suke gudanar da bincike kan wasu mutane 100 da ake zargi da hannu a kisan wata mata a Marabar Josmata a Marabar Jos.
Tsohon shugaban APC na Koko/Besse a jihar Kebbi, Alhaji Muhammadu Besse, ya rasu a hannun ‘yan bindiga bayan an sace shi a farkon watan Yunin 2026.
Gwamnatin tarayya za ta gabatar da wasu mutane shida da ake zargi da yunkurin juyin mulkin juyin mulki domin kifar da gwamnatin Shugaba Bola Ahmed Tinubu.
Hukumr INEC ta kirasa aikinta bayan kammala zaben cike gurbi a jihohi ahida ranar Asabar 20 ga wwtan Yuni, 2026, ta mika shaida ga wadanda suka yi nasara.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gabatar wa majalisar dattawa kudurin kirkirar 'yan sandan jihohi wanda zai yi wa kundin tsarin mulkin Najeriya garambawul.
Muhammad Malumfashi
Samu kari