Muhammad Malumfashi
20753 articles published since 15 Yun 2016
20753 articles published since 15 Yun 2016
Shugaba Bola Tinubu ya ce wahalar tattalin arziki na raguwa yayin da ya taya Musulmi murnar Babbar Sallah tare da yin magana kan tsaro da gyaran ƙasa.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar ya lashe zaben fitar da gwanin jam'iyyar ADC a jihar Kano bayan nasarar da ya samu a jihohi biyar.
Tsohon ministan sadarwa a Najeriya, Isa Ali Pantami, ya zama dan takarar gwamnan jam’iyyar PDP a Gombe bayan tabbatar da shi ba tare da hamayya ba.
Uwargidan shugaban kasa, Oluremi Tinubu, ta bukaci ‘yan Najeriya su rungumi zaman lafiya da hadin kai yayin bikin babbar sallah na shekarar 2026.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya yi ta'aziyyar rasuwar babban malamik fannin sadarwa a jami'ar Bayero, Dr. Musa Adamu Labaran, wanda ya rasu jiya Litinin.
Wani tsohon dan majalisar Amurka mai suna Mike Arnold ya bayyana adawarsa ga duk wata tikitin takara da Rabiu Kwankwaso zai shiga tare da Peter Obi.
Alamu sun nuna tsohon mataimakin shugaban kasa, Alhaji Atiku Abubakar na iya zama dan takarar ADC yayin da sakamakon zaben fitar da gwani ya fara fitowa.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar, ya lashe zaben fidda gwani na shugaban kasa na ADC a Gombe da kuri’u 139,334 bayan kayar da abokan hamayyarsa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari