Muhammad Malumfashi
19637 articles published since 15 Yun 2016
19637 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za a ji cewa gwamnatin tarayya ta sanar da irin matakan gaggawa da aka fara dauka bayan harin Filato da ya jawo asarar rayukan bayin Allah a Rukuba.
Rundunar 'yan sandan jihar Filato ta kama wani mutum da ake zargi sojan bogi ne yayin da sabon rikici ya barke a Jos bayan kai wani hari da aka yi.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje da gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf sun yi zaman dare game da matsalolin siyasar Kano.
Ma'aikatar harkokin wajen Iran ta tabbatar da cewa ta samu sako kan batun tsagaita wuta ta hannun masu shiga tsakani, ta ce za ta yi nazari a kai tukunna.
Sani Buhari, wanda aka fi sani da Sarki Waspapping ya musanta zargin da ake cewa NSA je ya tura aka kama shi kan maganar da ya yi game da yakin Iran da Isra'ila.
Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian ya musanta abubuwan da ake yadawa game da kasar, ya bayyana cewa ba su taba tayar da yaki ba amma suka kare kansu.
Dan majalisar wakilan Amurka, Riley Moore, ya koka kan yawan kashe-kashe a Najeriya. Ya bayyana matakin da Amurka za ta dauka kan lamarin na kashe-kashe.
Hukumomin agajin gaggawa na Isra'ila sunn tabbatar da cewa akalla mutane 14 ne suka samu raunuka sakamakon harin makami mai linzami a kusa da birnin Tel Aviv.
Shugaba Bola Tinubu ya sauya fasalin ziyarar sa ta kwanaki 10, inda zai fara zuwa Jos domin ta'aziyya kafin kaddamar da katafaren filin jirgin kaya na jihar Ogun.
Muhammad Malumfashi
Samu kari