Muhammad Malumfashi
21352 articles published since 15 Yun 2016
21352 articles published since 15 Yun 2016
Tsagin jam'iyyar PDP da ke karkashin jagorancin Kabiru Tanimu Turaki, ya gabatar da dan takarar gwamna a Gombe. Hakan na zuwa ne an ba Pantami takarda.
Wani da ake tuhuma a kotu ya roƙi afuwa tare da danganta laifin da ake zarginsa da shi da matsin tattalin arziƙin da manufofin Tinubu suka haifar.
ICPC ta gurfanar da Nasir El-Rufai da wasu mutane biyar kan tuhume-tuhume 11 da suka shafi zargin cin hanci da kwangilar CCTV ta N8.68bn a Kaduna.
Dan majalisar Amurka, Riley Moore ya ce ya yi kokari a a bayyane da a sirrinace wajen ganin an kafa 'yan sandan jihohi a Najeriya. Ya ce ya yi maraba da dokar.
Gwamnatin Delta ta karyata jita-jitar da ke yawo a kafafen sada zumunta cewa tsohon gwamna Emmanuel Uduaghan ya rasu, tana mai cewa labarin ƙarya ne.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana amfanin hadin gwiwa tsakanin gwamnatinsa da gwamnatkn tarayya. Ya bukaci a sake ba Bola Tinubu dama.
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Ezenwo Wike, ya bayar da shawarwari ga 'yan takarar jam'iyyar PDP a zaben 2027. Ya bukaci su tashi tsaye.
Fitaccen Fasto Elijah Ayodele ya musanta zargin bata suna da Rabiu Musa Kwankwaso ya yi masa, yana mai cewa kalamansa na annabci ba hari ba ne ga kowa.
Muhammad Malumfashi
Samu kari