Muhammad Malumfashi
20757 articles published since 15 Yun 2016
20757 articles published since 15 Yun 2016
Jam'iyyar adawa ta ADC ta sanar da cewa dan kasuwa kuma dan siyasa Dr Bala Bello Tinka ne zai mata takarar gwamna a jihar Gombe a zaben shekarar 2027 mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa Babbar Kotun Tarayya dake zamanta a Abuja ta sanar da hukunci a shari'ar da ke neman hana Goodluck Jonathan neman takara.
A labarin nan, za a ji cewa gwamna Babagana Umara Zulum da tawagarsa sun ziyarci makarantar da yan ta'adda suka sace dalibai, an fara daukan mataki.
Shugaban APC na kasa, Farfesa Nentawe Yilwatda ya yi ikirarin cewa akwai yan Najeriya da dam da za su zabi Bola Tinubu wadanda ba su yi rijistar jam'iyya ba.
Dakarun rundunar IRGC ta kasar Iran sun bayyana cewa sun harbo jirgin Amurka maras matuki a saman kasar. Mojtaba Khamenei ya gargadi Donald Trump.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar hamayya ta NDC ta shiga matsala bayan an samu sabanin shugabanci lamarin da ke neman kassara ta a jihar Enugu.
Dan tsohon shugaban kasa, Janar Sani Abacha ya rasa tikitin takarar gwamnan PDP a Kano bayan kammala zaben fitar da gwani, Muhammad Dalhatu ya ci nasara.
Sheikh Aminu Ibrahim Daurawa ya fadi darusa 10 da ya kamata kowane Musulmi ya kowa a yau ranar Arafa, 9 ga watan Zul Hijja, sun hada da neman gafara da tuba.
A labarin nan, za a ji tsohon gwamnan Kano ya koro bayani game da yadda gwamna Abba ya rabu da su, da kuma tsarin da za a bi wajen fitar da dan takara a 2027.
Muhammad Malumfashi
Samu kari