Muhammad Malumfashi
21370 articles published since 15 Yun 2016
21370 articles published since 15 Yun 2016
Rahotanni daga Iran sun nuna cewa kasar ta ki yarda ta koma zagaye na biyu na tattaunawa da Amurka saboda wasu sharudda masu tsauri da matakan Trump.
Sabon jagoran addini na kasar Iran, Mojtaba Khamenei, ya yabawa dakarun sojojin kasar. Ya yaba da kwazonsu wajen kare kasar daga yakin da aka dora maya.
Wannan rahoto ya duba yadda ƴaƴan tsofaffin shugabannin Najeriya da sarakuna ke shirin fafatawa a zaɓen 2027. An duba yadda ake ganin tasirin takararsu.
Rundunar sojojin Iran ta IRGC ta sanar da tarwatsa wasu masu yi wa Isra'ila, Amurka da Birtaniya leken asiri. Ta ce mutanen na shirin tayar da tarzoma a kasar.
Kasar Musulunci ta Iran ta jaddada cewa ba gudu ba ja da baya, a shirye take ta kare kanta daga duk wanda ya kai mara hari, amma ta ve ba ta kaunar a yi yaki.
Sheikh Isa Ali Pantami ya yi nasiha wajen daurin auren 'ya'yan gwamna Zulum. Gwamnonin Sokoto, Zamfara, Kebbi da Yusuf Buhari sun halarci daurin auren a Borno.
Tsohon gwamnan Sakkwato kuma jagoran ADC a jihar, Sanata Aminu Waziri Tambuwar ya ce jam'iyyar za ta share hawayen yan Najeriya idan ta kafa gwamnati.
Shugaban tsagin jam'iyyar ADC na kasa, Nafiu Bala, ya yi zarge-zarge kan tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben shekarar 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso.
Rundunar sojin Iran ta IRGC ta sanar da toshe mashiga Hormuz bayan zargin Donald Trump da karya sharadin sulhu da suka kulla kafin bude shi ranar Juma'a.
Muhammad Malumfashi
Samu kari