Muhammad Malumfashi
19954 articles published since 15 Yun 2016
19954 articles published since 15 Yun 2016
Masu gudanar da aikin Hajji da Umrah sun nuna damuwa kan murabus din shugaban hukumar NAHCON, wanda zai iya shafar shirye-shiryen Hajjin 2026 a Najeriya.
A labarin nan, za a ji cewa 'yan majalisa sun fara bin bahasin wasu taraktoci 2000 da gwamnatin Bola Tinubu ta sayo saboda a raba wa manoman kasar nan.
Gwamnatin Rasha ta bayyana cewa bata daukar matasan Najeriya ta kai su fagen daga a yakin da ta ke da Ukraine. Ta yi magana ne bayan kashe wasu matasa.
Saudiyya ta yi kiran duban watan Ramadan na 2026 a ranar 17 ga Fabrairu. Idan an ga wata za a fara azumi ranar 18 ga Fabrairu, in ba a gani ba sai ranar 19 ga watan.
Wasu rahotanni sun tabbatar da rasuwar Malam Dahiru Shekarau, yayan tsohon gwamnan Kano, za a gudanar da sallar jana'iza a masallacin Juma'a na Giginyu.
Gwamnatin Amurka karkashin Donald Trump za ta turo sojoji Najeriya akalla 200 domin yaki da 'yan ta'adda a kasar. Sojojin Amurka za su horas da na Najeriya.
Hukumar DSS ta gargadi 'yan sanda kan yiwuwar sabon hari a Gbabe, bayan kisan Woro. Gwamna AbdulRazaq ya kira taron gaggawa don inganta tsaro a Baruten.
A labarin nan, za a ji dan majalisa mai wakiltar mazabar Gada-Goronyo ta tarayya a jihar Sakkwato, Hon. Bashir Usman Gorau, ya fadi dalilin ba da tallafin N100m.
Matatar Dangote ta sanar da rage kudin litar man fetur daga N799 zuwa N774. An samu saukin N25 a halin yanzu. Dangote ya je kasar Burundi domin zuba jarin kasuwanci.
Muhammad Malumfashi
Samu kari