Muhammad Malumfashi
21370 articles published since 15 Yun 2016
21370 articles published since 15 Yun 2016
A labarin nan, za s ji cewa maharan Boko Haram sun fitar da bidiyo cike da nuna raini da rashin kunya ga gwamnatin Najeriya bayan sace mutane a Borno.
Tsofaffin ƴan sanda sun rufe ƙofar fadar shugaban ƙasa a Abuja yau 20 ga Afrilu, don neman Shugaba Tinubu ya sa hannu kan dokar fitar da su daga tsarin fanshon CPS.
Kasar Musulunci ta Iran ta dage cewa ba za ta yarda da matakan da Amurka ta dauka kanta ba, ta ce halayen kasar ne suka jawo cikas a tattaunawar sulhu.
'Yan bindiga sun kashe sojoji uku da ƴan banga a Kemanji, jihar Kwara, sannan suka sace motar yaƙi da makamai. Majiyoyi sun bayyana yadda maharan suka kai farmakin.
Mai magana da yawun ADC na kasa, Bolaji Abdullahi ya ce bayan Kwankwaso, akwai kusoshin siyasa da za su hade da Atiku, Peter Obi da sauran yan hadaka.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya bayyana kalar yarjejeniyar da za a kulla da Iran. Trump ya bayyana cewa za ta fi wadda aka kulla a baya kyau.
Shugaban kasar Amurka, Donald Trump, ya yi magana kan yaki da Iran. Trump ya musanta cewa Isra'ila ce ta sanya ya fara yaki kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran.
Jam'iyyar ADC mai adawa ta yi magana kan batun cewa tana shirin hadewa da PRP. Ta bayyana cewa ko kadan babu kamshin gaskiya a batun kawancen da ake yadawa.
Iran ta bayyana cewa ba za ta manta ada irin yaudarar da Amurka ta mata har sau biyu ba ama tsakiyar tattaunawar diflomasiyya, ta ce ba ta shirya komawa sulhu ba.
Muhammad Malumfashi
Samu kari