Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Wata kungiyar addinin Musulunci a Amurka ta zargi shugaba Donald Trump kan wasu kalamai da ya yi game da sunan Allah a cikin barazanar kai hari Iran.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Da safiyar yau Talata ce 16 ga watan Janairu kungiyar kwallon kafa ta Roma ta raba gari da kocinta, Jose Mourinho saboda wasu dalilai masu yawa da ya shafi kungiyar.
Hukumar kungiyar kwallon kafa ta Kano Pillars ta roki alfarmar sassauci kan tarar naira miiiyan 12 da kwamitin ladabtarwa na hukumar NFFL ya ci tararsu.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya amince a fitar da N12bn domin biyan bashin yan wasan tawagar Super Eagles da sauran kungiyoyin wasanni daban-daban.
Tsohon dan wasan kasar Brazil, Mario Zagallo, ya bar duniya yana da shekara 92 a duniya. Zagallo ya taka rawar gani sosai a tarihin nasarar kwallon kafa a Brazil.
Cristiano Ronaldo ya zura kwallaye 50 a raga, tare da yi wa masoyansa albishir da cewar yana fatan zura wasu kawallayen kafin karewar shekarar 2023.
Dan wasan kwallon kafa a Najeriya, Victor Osimhen ya lashe kyautar gwarzon Afirka ta shekarar 2023 inda ya kara da Salah da kuma Hakimi a kasar Morocco.
Mai fashin bakin harkokin wasanni, Abubakar Isa Dandago ya bayyana yadda ya sauya tunanin mutane kan harkokin wasanni tun bayan fara fashin bakin a harshen Hausa.
'Yan wasan Nahiyar Afirka da dama sun buga tambola a gasar Firimiya da ke Ingila, a wannan karo mun tsamo muku wadanda su ka fi shahara a gasar ta Firimiya.
Sodiq Adebisi, wani dan wasan tamaula a jihar Ogun ya riga mu gidan gaskiya jim kaɗan bayan ya yanku jiki ya faɗi ana tsaka da ɗaukar horo a filin wasa.
Wasanni
Samu kari