Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Tsohon ministan sadarwa da tattalin arzikin zamani, Sheikh Isa Ali Pantami ya sauya sheka daga APC zuwa PDP, an tsayar da shi takarar gwamna a Gombe.
Arsenal ta lashe gasar firimiya karo na farko cikin shekara 22 bayan Man City ta tashi 1-1 da Bournemouth, yayin da David Raya da Declan Rice suka taka rawa sosai.
Kasar Saudiyya ta tura kudirin neman bakwancin gasar cin kofin duniya a shekarar 2034 bayan kasar Qatar ta dauki bakwancin gasar a shekarar 2022 wanda ya yi armashi.
Mai tsaron gidan kungiyar kwallon kafa ta Manchester, Andre Onana ya bayyana yadda ya ke fuskantar kalubale wurin maye gurbin tsohon mai tsaron gida, David De Gea.
Fitaccen ɗan wasan ƙwallon ƙafa na kulob ɗin AlNassr FC, Christiano Ronaldo ya bayyana cewa babu wata adawa da ke tsakaninsa da ɗan kwallon Lionel Messi kamar.
Magoya bayan kungiyar Juventus sun cika filin wasa makil su na ihun cewa ba sa son siyan Romelu Lukaku da kungiyar ke shirin yi, su ka ce ya yi tsufa da yawa.
Kamfanin kafa bajinta na Guinness ya raba gardama tsakanin Messi da Ronaldo kan waye ya fi shahara, ya tabbatar da Massi a matsayin mafi shahara da kofuna 41.
Asisat Oshoala, yar wasan kwallon kafan Najeriya ta mata, ta bayyana cewa mahaifinta ba zai ji dadi ba idan yaga hotonta da aka dauka lokacin da take murnar.
Kungiyar kwallon kafa ta Al-Hilal da ke Saudiyya ta mika tayin Yuro miliyan 300 don dauko Kylian Mbappe daga kungiyar kwallon kafa ta PSG da ke kasar Faransa.
Francis Trevor, tsohon zakakurin dan wasan kwallon kafan kasar Ingila ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu yana da shekaru 69 a duniya bayan fama da bugun zuciya.
Jam'iyyar Action Alliance (AA), ta gabatar da buƙatunta a gaban kotun zaɓen inda ta nemi kotun da ta ƙwace nasarar da mataimakin kakakin majalisar wakilai.
Wasanni
Samu kari