Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Jamhuriyar Musulunci ta Iran ta bayyana cewa ba ta gamsu da batun tsagaita wuta tsakaninta da Amurka ba. Ta bayyana shirin da Amurka ke yi kan tsagaita wuta.
Tsohon dan wasan Super Eagles, Henry Nwosu, ya rasu a Lagos, yana da shekaru 62, Segun Odegbami ya ce, Nwosu ya taka rawar gani wajen lashe AFCON na 1980.
Kamfanin kafa bajinta na Guinness ya raba gardama tsakanin Messi da Ronaldo kan waye ya fi shahara, ya tabbatar da Massi a matsayin mafi shahara da kofuna 41.
Asisat Oshoala, yar wasan kwallon kafan Najeriya ta mata, ta bayyana cewa mahaifinta ba zai ji dadi ba idan yaga hotonta da aka dauka lokacin da take murnar.
Kungiyar kwallon kafa ta Al-Hilal da ke Saudiyya ta mika tayin Yuro miliyan 300 don dauko Kylian Mbappe daga kungiyar kwallon kafa ta PSG da ke kasar Faransa.
Francis Trevor, tsohon zakakurin dan wasan kwallon kafan kasar Ingila ya riga mu gidan gaskiya. Ya rasu yana da shekaru 69 a duniya bayan fama da bugun zuciya.
Jam'iyyar Action Alliance (AA), ta gabatar da buƙatunta a gaban kotun zaɓen inda ta nemi kotun da ta ƙwace nasarar da mataimakin kakakin majalisar wakilai.
A karin Naira biliyan 819 da gwamnatin tarayya za ta kashe a bana, 'yan majalisa su na da 8.5%. Ana sa ran wadannan kudi su taimakawa ‘yan siyasar wajen aiki/
Kyawawan hotunan cikin aljannar duniyar da fitaccen 'dan kwallon kafa, Cristiano Ronaldo ke zama a kasar Saudi Arabia sun birge. Ana biyan Euro 284k duk wata.
Manyan kungiyoyin hamayya a Spain, Real Madrid da Barcelona sun sha zawarcin 'yan wasa a kaka daya wanda a karshe dan wasan ke da zabin kungiyar da zai je.
Za a ji an tsaida magana game da kujerar shugaban masu rinjaye da masu tsawatarwa. Daga PDP ana maganar Aminu Tambuwal, Sanata Irete Kolo Kingibe da Abba Moro.
Wasanni
Samu kari