Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Tsohon ministan makamashi, Sale Mamman, ya ayyana aniyarsa ta tsayawa takarar gwamnan Taraba a 2027, yana mai bayyana hakan gaban magoya baya a Jalingo.
Wasu Kansiloli a Kaduna sun koma Jam’iyyar NNPP. ‘Yan siyasar sun fito ne daga mazabun Kawo, Liman, Unguwar Dosa da kuma Shaba duk a yankin Kaduna ta Arewa.
Allah ya yi wa wani ɗan takarar mamba a majalisar dokokin jihar Imo karkashin inuwar jam'iyyar Labour Party, Chukwunonye Irouno, mintuna kaɗan da komawa gida.
Malama Nuhu Ribadu, tsohon shugaban EFCC ya bayyana cewa ba zai ba zai garzaya kotun koli ba don daukaka karar zaben fidda gwani. Yace ya rungumi kaddaraa.
shugaba muhammadu buharin ya aiki da wasikar neman sahalear majalissa kan ta bashi damar nada wasu mukamai a CBN kamar yadda Ahmed lawan ya karanta wasikar
Muktar Shagari, tsohon gwamnan jihar Sokoto kuma jigon PDP, ya ce kiristocin arewa ba za su zabi tikitin musulmi da musulmi ba na APC a zaben shekarar 2023.
Jam'iyyar New Nigeria Peoples Party (NNPP) a Kaduna ta kori shugaban jam'iyya, Mr Ben Kure da mashawarci a bangaren shari'a, IB Ahmed kan zargin saba dokoki.
Ana zargin ta haramun Asiwaju Bola Tinubu ya tara dukiya, amma 'Dan takarar shugaban Najeriyan yace babu wanda aka bincika irinsa, kuma ba a gano sata ba.`
Mata sun daura damarar ganin ba a barsu a baya ba. Yanzu haka kimanin mata 24 ne aka tsayar takarar matakin gwamna a jam'iyyun siyasa daban-daban a fadin kasar.
A wasu hotunan da aka yada a shafin sada zumunta, an yada lokacin da gwamnan APC ya karbi bakuncin dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour Peter Obi.
Siyasa
Samu kari