‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
‘Yar majalisa a Amurka, Kimberly Daniels ta zargi ƙaramin ministan tsaro, Bello Matawalle da yunkurin bada cin hanci domin sauya rahoton kisan Kiristoci a Nigeria.
Shugaban ma'aikatar fadar shugaban kasa, Femi Gbajabiamila ya yi kira ga Leke Abejide da Nafiu Bala da su tsaya su tarwatsa jam'iyyar adawa ta ADC.
Dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar APC mai mulki, Asiwaju Bola Ahmed Tinubu, ya sha alwashin fitowa abokan adawarsa a zaben 2023 ta sigar da suka fito masa.
Dan takarar kujerar shugabancin kasar nan a inuwar Labour Party yace yana ganin girman manyansa don haka ko me za ayi, ba zai iya taba Alhaji Atiku Abubakar ba
Sabon bidiyon ‘dan takarar kujerar shugabancin kasa na jam’iyyar APC, Bola Ahmed Tinubu, ya nuna bajintarsa a iya rawa bayan taronn Gidan Chatham a Landan.
Raji Tunde Fashola ya fadi yadda za suyi wajen ganin Bola Tinubu ya ci zaben Shugaban Kasa. Ministan yace kwamitin takara za su shiga lungu domin tallata APC.
Hon. Yakubu Dogara yana neman tona asirin da babu wanda ya sani a PDP. Dogara Ya Yi wa Gwamnan Ribas kaca-kaca a kan goyon Atiku Abubakar maimakon Peter Obi.
Bola Ahmad Tinubu ya sake samun tsaiko a takfiyar siyasarsa yayin da jiga-jigan siyasar Legas suka bayyana goyon bayansu ga dan takarar shugaban kasa na PDP.
dan takarar jam'iyyar APC mai mulki a nigeria Bola Ahmed Tinubu yaki halartar taron muhawara da gidan talabijin na Arise ta shirya a jiya lahadi kamar yadda
EFCC mai Yaki da Masu Karya Tattalin Arziki tana neman dan takarar Sanata na Jam’iyyar APC a Kano, Abdulkareem Abdulsalam Zaura, wanda aka fi sani da AA Zaura.
Jam'iyyun adawa a Nigeria sun magantu kan abinda suka kira kuskure na yarda taohon kakakin majalissar tarayya Yakubu Dogara suka marawa jam'iyyar PDP baya a .
Siyasa
Samu kari