Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Zulum ya nemi afuwar jiga-jigan APC kan mulkinsa na shekaru bakwai, an ga yana zubar da hawaye a wurin taro a Maoduguri.
Yaron Tsohon Gwamnan Adamawa, ya fadi abin da Bola Tinubu yayi wa Mahaifinsa shekaru 10 da suka wuce. Abdulaziz Nyako ya ce dole zai goyi bayan takarar APC.
A jiya aka ji maganar akwai wadanda suka boye kudi gaskiya, Buba Galadima ya yarda da gwamnati. Akwai Gwamnan da ya boye fiye da Naira Biliyan 22 a gidansa
Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasiru El-Rufai, ya sake sakin maganganu ma su zafi kan mutanen fadar shugaban ƙasa, a wannan karon ya ce ya daina yarda da su.
Ana saura kwanaki 13 gabanin babban zabe, jam'iyyar PDP a jihar Imo ta sake wayar gari cikin sabon rikici yayin da wani jigo ya fito ya fallasa kullin wasu.
Tsohon gwamnan jihar Filato, Jonah Jang, ya musanta kalaman gwamnan jihar, Simon Lalong, wanda ya ce tuni suka samu goyon bayan tawagar gwamnonin G5 na PDP.
Primate Ayodele, jagoran cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa duk dan takarar shugaban kada da Gwamna Wike ya marawa baya ba zai ci zabe ba.
Shugaban hukumar zaɓr ta kasa mai zaman kanta, Mahmud Yakubu, ya ce INEC bata tare da kowane ɗan takara ko jam'iyya, aikinta kawai ta shirya zabuka da gaskiya
Yan kwanaki kafin babban zaben kasar, Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Peoples Democratic Party (PDP), Atiku Abubakar, ya ce lallai shine zai lashe zaben.
Primate Ayodele, shugaban cocin INRI Evangelical Spiritual ya yi hasashen cewa akwai wasu tawaga daga arewa da za su hadewa Peter Obi kai don yin waje da shi.
Siyasa
Samu kari