Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Ministan tsaron Mali, Janar Sadio Camara, ya mutu bayan hare-haren hadin gwiwa kan sansanonin soji a sassa daban-daban, lamarin da ya girgiza gwamnatin mulkin soja.
Farfesa Mohammed Sani Haruna ya ce ba zai janye takararsa ba duk da goyon bayan gwamna ga Sanata Aliyu Wadada, yana shirin fafatawa a zaben fidda gwani na APC.
Peter Obi, dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar LP a zaben ranar 25 ga watan Fabrairu ya yi tir da harin da wasu yan daba suka kai wa magoya bayansa a Legas.
Mamban majalisar wakilan tarayya daga jihar Osun, Mista Wole Oke, ya tabbatar da harin da wasu yan daban siyasa suka kai gidansa inda suka jikkata mutane 15.
Fitaccen mawakin Kannywood, Naziru Ahmad da aka fi sani sa Sarkin Waka yace an bashi N150m da motar N80m don ya kyalle Atiku ya bi Tinubu amma bai yarda ba.
Rahotannin da muke samu yanzu haka sun nuna cewa wasu tsagerun yan daba sun farmaki tawagar magoya bayan ɗan takarar shugaban kasa na LP, Peter Obi a Legas.
Guguwar sauya sheka na cu gaba da cin kasuwa a siyasar Najeriya inda a jihar Ebonyi, jam'iyyar APC mai mulki ta gamu da koma baya ranar Jumu'a da ta gabata.
Babbar jam'iyyar adawa ta ƙasa watau PDP, ta yi garambawul a jadawalin zaben fidda yan takarar gwamna a jihohin Bayelsa, Imo da Kogi sakamakon kamfem 2023.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar New Nigeria Peoples Party, NNPP, Rabiu Musa Kwankwaso ya soki sauya fasalin naira da CBN ta yi yana mai cewa kuskure ne.
Gwamnan jihar Zamfara, Bello Matawalle, ya bai wa jami'an tsaro umarnin damke duk mutumin da suka gani ba ya karban tsoffin takardun naira a faɗin jiharsa.
Ana yawan yin hasashen cewa Jam'iyyar LP ce za ta lashe zabe mai zuwa. ‘Dan takaran NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce wajibi ayi hattara da irin wadannan hasashe.
Siyasa
Samu kari