Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Majiyoyi sun ce shugaba Bola Tinubu ya ƙi bukatar sanatoci na samun tikitin takara kai tsaye, yana mai jaddada cewa gwamnonin jihohi su na da ikon yanke hukunci.
Muhammadu Sanusi II ya ce an taso shi yana sukar da masu mulki ke yi yau, Khalifan ya ce jama’a su zabi wanda yake da cikakken hankali da koshin lafiya a 2023.
Yayin da babban zabe ke kara gabatowa jam’iyyun siyasa da yan takararsu sun dukufa wajen yin kamfen yayin da wasu malamai suka bar hawa mumbari don siyasa.
Ƙaramin ministan albarkatun man fetur, Timipre Sylva ya shiga sahun takarat neman kujerar gwamnan jihar Bayelsa. Sylva ya taɓa ɗarewa kujerar a shekarun baya.
A jiya ne gwamnonin ci gaba suka gana da shugaban APC na ƙasa, Sanata Abdullahi Adamu, kan sabon tsarin sauya naira da CBN ya bullo da shi ana dab da zabe.
Yayin da ake dab da babban zaben shugaban kasa, Peter Obi ya rasa dubbanin mambobin jam'iyyar LP na shiyyar arewa maso yamma, sun ayyana goyon baya ga Tinubu.
Kamar yadda ake tsammani, gwamnan jihar Ribas, Nyesom Wike, bai halarci taron masu ruwa da tsakin PDP na jihar da Atiku Abubakar ba ana dab da babban zaɓe.
Zaben shugaban kasa ya gabato a Najeriya, Legit.ng Hausa ta bude filin jin ra'ayi inda makarantan Legit.ng suka bayyana wanda za su zaba ya zama Shugaba a 2023.
Jam’iyyar All Progressives Congress ta dakatar da Mustapha Salihu, mataimakin shugabanta a arewa maso gabasa na tsawon watanni shida saboda rabar gwamnan PDP
Yan kwanaki kafin zaben ranar 25 ga watan Fabrairu, tsagin PDP da Shehu Sagagi ke jagoranta a jihar Kano sun sauya sheka zuwa jam'iyyar NNPP ta su Kwankwaso.
Siyasa
Samu kari