Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya gana a boye da gwamnonin APC a fadar gwamnati Abuja, inda aka fara taron da yamma bayan sauyin wuri daga dakin majalisa.
Dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar NNPP, Rabiu Kwankwaso ya ce ya yi mamakin yadda ya ga wasu gwamnonin APC ke zagi ko sukar shugaban kasar kan sauyin kudi.
Bayan kamfen din shugaban kasa na APC a jihar Borno a ranar Asabar, jigon APC, Murtala Yakubu Ajaka, ya ce za sub a Atiku Abubakar mamaki a arewa maso gabas.
Tsohon dogarin tsohon shugaban kasa kuma ɗan takarar kujera lamba daya a zabem 2023 karkashin AA, Hamza Al-Mustapha, ya musanta labarin cewa sun yi maja da PDP.
Ƙungiyar dattawan Arewa ta nesanta kanta da marawa takarar Atiku Abubakar na jam'iyyar PDP baya. Ƙungiyar tace bata da wani ɗan takara a babban zaɓen 2023.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya yaba da kulawar da Tinubu ya nuna wa jihar Borno lokacin rikicin Boko Haram. Yayi masa wani alƙawari babba
Ganin cewa yan takarar da suke muradi suna iya kara masu karfi ko shafar makomar siyasarsu, gwamnoni PDP sun dauki bangarorin da za su yi wa aiki a zaben gobe.
Gwamnan jihar Borno, Farfesa Babagana Umaru Zulum, ya bayyana yadda Tinubu ya taimakawa jihar lokacin tashin hankalin Boko Haram, ya ce zasu maida biki a zaɓe.
Gwamna Rotimi Akeredolu ya rubuta wasika zuwa Aso Rock, ya ce canjin kudi ya jefa marasa karfi cikin wahala, ya bukaci a dawo da tsofaffin Nairori da aka sauya.
Mataimakin jami'in hulɗa da jama'a na jam'iyyar APC na ƙasa, MurtalaAl Ajaka, ya bayyana cewa Atiku ba zai kai labari ba a jihar Borno da arewa maso gabas.
Siyasa
Samu kari