Rundunar Iran ta IRGC ta sanar da cewa ta kai hare-hare kan rundunonin sojin Amurka da ke Jordan da Bahrain. An ji karar fashe-fashe a kasar Kuwait.
Rundunar Iran ta IRGC ta sanar da cewa ta kai hare-hare kan rundunonin sojin Amurka da ke Jordan da Bahrain. An ji karar fashe-fashe a kasar Kuwait.
Jigo a jam'iyyar ADC, Dele Momodu ya bayyana cewa Peter Obi ya taba kin amincewa da shawararsa ta hada kai da Atiku, yana mai cewa ya fi shi farin jini a siyasa.
A labarin nan, za a ji cewa dattawan Arewa sun yi yanzu lokaci ne na magance matsalolin Najeriya ba yiwa Bola Tinubu kamfe kan zaben 2027 mai zuwa ba.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi ya caccaki salon mulkin Bola Tinubu wajen cire tallafin mai. Obi ya fadi matakan da zai dauka da ya ci zaben 2023.
APC ta ce tana da tsarin hukunta masu laifi idan suka kauce tsari wajen bayyana ra'ayi. Hakan ya biyo bayan kwatanta Bola Tinubu da Jonathan da Ndume ya yi.
Jam'iyyar PDP mai adawa a jihar Legas ta samu koma baya bayan manyan jiga-jiganta sun sauya sheka zuwa APC mai mulki. Sun bayyana cewa jam'iyyar ta mutu.
A labarin nan, za a ji cewa Cif Martin Onovo ya ce babu wata jam'iyya guda daya da za ta iya karshen gwamnatin Bola Ahmed Tinubu a babban zabe mai zuwa.
A labarin nan, za a ji cewa mai ba wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu shawara na musamman kan harkokin jama'a, Aliyu audu ya yi murabus daga mukaminsa.
A labarin nan, za a ji yadda sabuwar rigima ta ɓalle a tsakanin Dan majalisar tarayyar Kano, AbdulKadir Jobe da hadimin gwamna Abba Kabir Yusuf, Sanusi Bature.
A labarin nan, za a ji cewa Sanata Ali Ndume ya bayyana cewa bai dace a rika maganar sake goyon bayan Bola Tinubu ya sake neman takarar shugaban kasa a zaben 2027.
Gamayyar ƙungiyoyin matasan Arewa ta Tsakiya sun bayyana Dr. Gbenga Olawepo-Hashim a matsayin ɗan takarar shugaban kasar da za su marawa baya a 2027.
Siyasa
Samu kari