Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Sanata Abdulaziz Yari ya ce duk wanda ke alkawarin dawo da tallafin fetur yana yaudarar ’yan Najeriya, yayin da yake mayar da martani kan alkawarin Atiku Abubakar.
Ministan Abuja, Nyesom Wike ya bayana cewa lissafin da El Rufai ya ve ya yi cewa Bola Tinubu zai kare a na uku a zaben 2027 kuskure ne, ya ce ba haka abin yake ba.
Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya gargadi babbar jam'iyyar adawa ta PDP kan dawo da Peter Obi. Wike ya ce dawo da Obi zai sa jam'iyyar ta sake shan kasa a 2027.s
Mai ba shugaban kasa shawara kan harkokin yada labarai da dabaru, Bayo Onanuga, ya yi kalamai masu kaushi kan tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai.
A labarin nan, za a ji cewa jam'iyyar gamayyar 'yan adawa ta ADC ta zargi rundunar 'yan sandan Najeriya da hana 'yan adawa damar gudanar da al'amuransu a Kaduna.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Nasir El-Rufai ya yi kira ga Peter Obi da Rotimim Amaechi kan alkawarin da suke yi dangane da yin wa'adin mulki na shekara hudu.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon Shugaban APC na kasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje ya nemi a dauki mataki a kan Gwamna Abba Kabir Yusuf kan zargin badakala.
A labarin nan, za a ji cewa tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa’i ya bayyana dalilinsa na yawan sukar gwamnatin Uba Sani da ya taimaka aka kafa a jiharsa.
Tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufa'i ya ce sun kawo tikitin Muslim Muslim ne domin dabarar siyasa ba addini ba. Ya ce ba a kawo Muslim Muslim don bata Kirista ba.
Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai ya ce akwai yiwuwar a tafi zagaye biyu na zaɓen shugaban kasa a 2027 saboda rashin rinjaye daga ɓangare daya.
Siyasa
Samu kari