Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Gwamnatin jihar Katsina ta sanar da rasuwar tsohon Manjo Janar, Fabe Abubukar, wanda yan bindiga suka yi garkuwa da shi tare da matarsa kwanakin baya.
Dan takarar shugaban kasa a NDC, Peter Obi ya ce zai saki Nnamdi Kanu idan ya zama shugaban kasa, yana cewa bai kamata a hukunta magana ko suka ba a siyasa.
Fayose ya kai ziyarar Sallah ga Tinubu, ya yaba masa kan kokarin tattalin arziki. Ya musanta sauya sheka, yana mai cewa ba zai bar PDP ba duk da matsalar ta.
Tsohon mai magana da yawun bakin dan takarar PDP a zaben shugaban kasa na 2023, Atiku Abubakar, Segun Showunmi ya yi kalaman nuna yabo ga Shugaba Bola Tinubu.
Dan majalisa mai wakiltar Udi/Ezeagu, Hon Sunday Umeha a Majalisar Tarayya ta ja ragamar mambobin LP sama da 10,000, sun sauya sheƙa daga LP zuwa APC.
Dele Momodu ya jaddada cewa sai jam'iyyun adawa sun haɗa kai za su iya kayar da Tinubu a 2027, saboda APC na ƙoƙarin raunana PDP da rikicin cikin gida.
Jiga-jigan PDP sun bukaci a bai wa Kudu tikitin shugaban kasa a 2027, tare da tabbatar da Anyanwu a matsayin sakataren jam'iyyar. Sun ce kin yin hakan matsala ne.
A labarin nan, za a ji yadda wasu manyan Sanatocin adawa suka sauya sheka kwanaki bayan gwamnan jiharsu na Akwa Ibom, Umo Eno ya sauya jam'iyya zuwa APC.
A labarin nan, za a ji cewa dattawan Arewa sun yi yanzu lokaci ne na magance matsalolin Najeriya ba yiwa Bola Tinubu kamfe kan zaben 2027 mai zuwa ba.
Dan takarar shugaban kasa a 2023, Peter Obi ya caccaki salon mulkin Bola Tinubu wajen cire tallafin mai. Obi ya fadi matakan da zai dauka da ya ci zaben 2023.
APC ta ce tana da tsarin hukunta masu laifi idan suka kauce tsari wajen bayyana ra'ayi. Hakan ya biyo bayan kwatanta Bola Tinubu da Jonathan da Ndume ya yi.
Siyasa
Samu kari