Wasu mambobin Majalisar Wakilai sun zargi gwamnatin Bola Tinubu da fifita siyasar zaɓen 2027 kan magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da dimokuraɗiyya.
Wasu mambobin Majalisar Wakilai sun zargi gwamnatin Bola Tinubu da fifita siyasar zaɓen 2027 kan magance matsalolin tsaro, tattalin arziki da dimokuraɗiyya.
Jihohin 24 sun hada da: Kano, Anambra, Enugu, Oyo, Ogun, Ebonyi, Zamfara, Delta, Abia, Benue, Plateau da jihohin Bauchi. Sauran sun hada da Taraba, Kaduna, Akwa Ibom, Cross Rivers, Imo, Jigawa, Niger, Katsina, Gombe, Ondo da Borno
Gwamnatin jihar Borno ta sanar da cewa duk wanda aka samu ya aurar da diya mace da bata balaga ba laifi ne kuma duk wanda gwamnati ta kama da aikata hakan zai fuskanci fushin hukuma. Gwamnan jihar, Kashim Shettima ne ya yi wannan
Fadin wannan magana na rashin ganawa da Mutanen da ake zargin da Kwamishinan yayi ne ya harzuka Sanatocin matuka wani guda daga cikinsu mai suna Betty Apiafi ya bayyana shakkunsa ko za su iya gudanar da binciken cikin lokacin da
Wadda ke jagorantar muhuwarar, Mrs. Apaifi ta ce "A kasar nan tsakanin watan Janairu - Disambar 2015, an samu marasa lafiya 1,044 da aka yiwa magani a asibitoci 11 a kasar nan a karkashin wani shirri na sanya ido kan yaduwar cutut
Shugaban kasan kuma ya yi magana kan yadda gwamnatocin baya ke samun mukuden kudade daga siyar da danyen man fetur amma a halin yanzu farashin ya fadi, shugaban ya yi juyayin yadda gwamnatocin bayan suka kasance cikin bashi a maim
Alhaji Kawu Baraje, shugaban mambobin jam’iyyar PDP da suka canja sheka zuwa APC kafin zaben 2015, y ace ba zasu fice daga jam’iyyar APC ba kamar yadda rahotanni ke bayyanawa ba. Ya bayyana haka ne yau, Litinin, ga manema labarai
Rahotannin da Naij.com ta tattara bayan shafin hukumar INEC ta kafar sadarwa ta Tweeter ya wallafa ya nuna cewa, hukumar zata fara bawa duk wadanda suka yi rijista a shekarar 2017 da wadanda suka bukaci a sauya musu nasu da su je
Lauretta Onochie, daya daga cikin hadiman shugaban kasa Muhammadu Buhari tace Nyesom Wike, gwamnan jihar Rivers yana da matsalar kwakwalwa. Onochie ta mayar da martini ga gwamnan akan maganar da yayi na cewa an ci zarafinsa.
Za ku ji cewa wani babba a APC ya soki Gwamnatin Shugaba Buhari inda har ta kai yana ba tsohon Shugaban kasa Goodluck Jonathan hakurin cire shi daga mulki da APC tayi a 2015. Frank yace gara mulkin Jonathan da wannan.
Siyasa
Samu kari