Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon dan takarar shugaban kasa a zaben 2023, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya sauya sheka zuwa jam'iyyar NDC. Kwankwaso ya aika sako ga 'yan Najeriya.
Tsohon mataimakin shugaban kasa Alhaji Atiku Abubakar, kuma mai neman tsayawa takaran shugabancin kasa karkashin jam'iyyar PDP a shekarar 2019 ya ce zai gudanar da bincike a kan cinikin makamai da gwamnatin shugaba Buhari take say
Gwamnonin sun zanta akan lamarin ‘yan takarar shugabancin jam’iyyar na kasa baki daya, ana cikin zantawan ne taron yayi yayi zafi, har sai da wadanda suka kai zuciya nesa suka shiga tsakanin wasu hasalallun cikin su.
A cewar babbar jam'iyyar adawa ta PDD, shugaba Buhari babu wani aikin tarayya da ya kawo wa talakawan Bauchi da har ya saka ya baro birnin tarayya, saboda ayyukan da aka yi a jihar basu da ce har sai shugaban kasar ya zo ba
Jam'iyyar PDP a kano tayi kira ga 'yan takarar gwamnan a karkashin inuwar jam'iyyar dasu bi kundin tsarin siyasar jam'iyyar. Shugaban jam'iyyar na jihar Senator Mas' up El-Jibril Doguwa ya tattauna da manema labarai jim kadan da..
Za ku ji yadda Atiku zai bi yayi maganin fatara idan ya zama Shugaban kasa. Tsohon Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Atiku yace idan ana neman abin da zai kawo karshen talauci a Yankin kasar nan to a dafawa mata.
A zaman jiya wasu Sanatoci na Arewa sun nemi Sufetan ‘Yan Sanda yayi masu bayani game da matsalar tsaro. Duk da ma dai wasu Sanatocin Kudancin Kasar irin su Godwsill Akpabio sun sa baki game da lamarin a zaman da aka yi.
Kudin dai na Paris Club, kudi ne da gwamnatin tarayyar ta yayyanke a asusun jahohin da ya zarce ka’ida domin biyan bashin da Najeriya ta ci a shekarar 1995 zuwa 2002. Shugaban kasa Muhammadu Buhari ne dai ya kashin farko na kudin
Majalisar dattijai na yunkurin tsige shugaba Buhari ne saboda ya sabawa sashe na 80 na kundin tsarin mulkin Najeriya wajen fitar da Dalar Amurka $496 daga asusun rarar man fetur domin sayen wasu jiragen yaki na musamman daga kasar
Atikun yace za gina layin dogo ya hade da kowanne babban gari na kowanne jihar Najeriya, don amfanin dalibai, yan kasuwa da sauran jama’a, haka zalika ya yi alwashin sakar ma jihohi mara don su kai wani mataki na cin gashin kai.
Siyasa
Samu kari