Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Jam'iyyar APC mai mulki a jihar Gombe ta tsayar da dan takararta na Gwamna. APC ta zabi Jamilu Gwamna a matsayin dan takararta na gwamna a zaben 2027.
Babban Sakataren hukumar ne Augusta Ogakwu ne ya bayyana haka cikin wata takarda da ya aikewa kwamishinonin hukumar. Ya kara da cewa matakin da su ka dauka ya biyo bayan tataunawa da masu ruwa da tsaki akan harkar
A jiya ne shugabannin Kabilar Igbo dake jihar Bayelsa suka karyata jita - jitar da ake yadawa na cewar sun tsayar da tsohon mataimakin shugaban kasa Atiku Abubakar a matsayin dan takarar shugaban kasar su a shekarar 2019...
Jiya ne mu ka ji cewa an tsinci gawar wata yarinyar tsohon Mataimakin Gwamnan a Kudancin Najeriya. Kafin rasuwar wannan Baiwar Allah dai ta na karatu ne a Jami’ar Adekunle Ajasin inda ta ke gaf da kammala Jami’a.
Shugaban tsagin sabuwar Jamiyyar APC mai lakabin rAPC Alhaji Buba Galadima, ya bayyana yadda abubuwa su ka same shi a dalilin shugaban kasa Muhammad Buhari.a dalilin shugaba Buhari na fuskanci tuhuma iri iri harn
A kalla sanatoci 12 da mabobin majalisar wakilai 70 ne daga jihohin arewa 7 suka dira jihar Kaduna domin nuna goyon bayansu ga tikitin takarar Buhari da Osinbajo a zaben shekarar 2019 mai zuwa. Wani daga cikin ‘yan kwamitin day a
Gwamnatin Shugaban kasa Buhari zai yi wa Arewa manyan tituna a Jigawa, Kano, da Borno. Kamar yadda mu ka ji Gwamnatin Tarayya za ta fadada hanyar Kano da tayi Borno. Ma'aikatar ayyuka da harkar wuta da gidaje za tayi aikin.
Mambobin tsagin R-APC na jam’iyyar APC mai mulki sun kamala shirye-shiryen tsallakawa zuwa jam’iyyar adawa ta PDP nan bada dadewa ba, kamar yadda rahoton jaridar Tribune ya wallafa. Wata majiya daga cikin tsagin R-APC a majalisar
Kamar yadda chiyaman din CAN na jihar, Reverend Joshua Ray Miller yace, harin dai aikin yan bangar siyasa ne, masu son bata gwamnatin shugaban Muhammadu Buhari domin cimma wata manufar su a zaben 2019. Chiyaman din yace abin...
Kakakin majalisar wakilai, Mista Yakubu Dogara ya taya shugaban majalisar dattawa, Dr Bukola Saraki murnar nasarar da yayi a kotun koli a ranar Juma’a, 6 ga watan Yuli. Ya bukaci Saraki da ya kalli shari’an a matsayin jarrabawa.
Siyasa
Samu kari