Sauya Sheka: Saraki zai san makomarsa da taimakon sanatoci - APC

Sauya Sheka: Saraki zai san makomarsa da taimakon sanatoci - APC

Jam’iyyar All Progressives Congress ta bayyana cewa sanatoci za su sanar da makomar Saraki imma zai ci gaba da rike matsayinsa a matsayin shugaban majalisar dattawa ko akasain haka.

Jam’iyyar tace har gobe ita ce zabin dukkanin masu siyasar gaskiya kamar yadda bazata yadda a lalata shirin da mambobinta suka dade sunayi har ta kai wannan matsayi.

Sauya Sheka: Saraki zai san makomarsa da taimakon sanatoci - APC
Sauya Sheka: Saraki zai san makomarsa da taimakon sanatoci - APC

Mataimakin Shugaban shuganan APC na kasa (Kudu maso kudu), Hilliard Eta, ya bayyana hakan yayinda yake maida martani ga zargin da ake yin a cewa jam’iyyar Peoples Democratic Party na shirin tursasa haifar da chanji a shugabancin majalisar dattawa.

KU KARANTA KUMA: Sauya shekar Saraki, Tambuwal da sauransu ya sabama kundin tsarin mulki - Falana

Ya bayyana hakan a wata hira da manema labarai a babban birnin tarayya Abuja a ranar Alhamis, ga watan Agusta.

Idan ka na da wata shawara ko bukatar ba mu labari, a tuntube mu a labaranhausa@corp.legit.ng

Ku same mu a https://www.facebook.com/naijcomhausa

Ko a http://twitter.com/naijcomhausa

Latsa wannan domin samun sabuwar manhajar labarai ta Legit.ng Hausa a wayar ku ta hannu: https://play.google.com/store/apps/details?id=com.naij.hausa&hl=en

Asali: Legit.ng

Online view pixel