Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

An nemi a ga bayan wata fitacciyar Ministar Shugaba Buhari
An nemi a ga bayan wata fitacciyar Ministar Shugaba Buhari
daga  Muhammad Malumfashi

Za ku ji cewa Ministan harkokin mata Hajiya Jummai Alhassan, ta sha da kyar a wani Kauye a Jihar Taraba lokacin da ta kai ziyara a Jihar ta a karshen makon nan. Abin dai har sai da ta kai Jami'an tsaro sun kawo dauki.

Zaben 2019: Siradin da Shugaba Buhari zai tsallake a Najeriya
Zaben 2019: Siradin da Shugaba Buhari zai tsallake a Najeriya
daga  Muhammad Malumfashi

Mun fahimci cewa Shugaba Buhari da APC za su gamu da wasu matsaloli game da 2019. Da farko dai Shugaba Buhari dai bai taba yin nasara a Kudu maso Kudanci da kuma Kudu maso Gabashin kasar don haka sai yayi da gaske.