Siyasa

Siyasa Zafafan Labaran

Gwamnatin El-Rufai ta rusa wasu shaguna da-dama a Kaduna
Gwamnatin El-Rufai ta rusa wasu shaguna da-dama a Kaduna
daga  Muhammad Malumfashi

Mun ji cewa Gwamnatin Kaduna ta rusa shaguna. Kaduna State Urban Planning and Development Agency ce da wannan aiki. Jami’in da yayi magana a madadin Hukumar, ya bayyana cewa an gargadi wadanda shagunan na su su ka tokare hanya.

Hotunan ziyarar Osinbajo a kasuwar Utako dake Abuja
Hotunan ziyarar Osinbajo a kasuwar Utako dake Abuja
daga  Mudathir Ishaq

A yau, Alhamis, ne mataimakin shugaban kasa, Farfesa Yemi Osinbajo, ya kaddamar da shirin bayar da tallafi ga kananan 'yan kasuwa a kasuwar Utako dake garin Abuja. A kwanakin baya ne gwamnatin tarayya ta bayyana cewar zata bayar

Da wakilai za mu yi zaben fidda gwani a Kaduna – APC
Da wakilai za mu yi zaben fidda gwani a Kaduna – APC
daga  Mudathir Ishaq

Duk da korafe-korafe da Sanata mai wakiltan Kaduna ta tsakinya, Shehu Sani da wasu manyan yan siyasa suka yi akan amfani da zaben fidda gwani na wakilai, jam’iyyar APC reshen jihar Kaduna ta ce shi zata yi amfani da shi.

An tunawa Shugaba Buhari lokacin da yake yabon Kwankwaso
An tunawa Shugaba Buhari lokacin da yake yabon Kwankwaso
daga  Muhammad Malumfashi

An tuno da wani tsohon sako da Buhari ya yabawa Kwankwaso a baya inda yake cewa Injiniya Rabiu Kwankwaso ya nuna tattali wajen rikon Jihar Kano don haka sai dai a yaba masa. Yanzu dai Kwankwaso ya shiryawa zaben 2019 gadan-gadan.