Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Malamin addini mai neman takarar gwamnan Kano a ADC, Sheikh Ibrahim Khalil ya ce rashin abokan aiki ne ya hana Cristiano Ronaldo tabuka abin kirki a kofin duniya.
Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf, ya yi magana kan yadda ake bata sunan al'ummar Fulani a kasar nan. Ya bayyana cewa ko kadan bai kamata ana yi musu hakan ba.
Wasu miyagun 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wsta coci danke jihar Ogun. 'Yan bindigan a yayin harin sun kashe babban limamin cocin har lahira.
Rahotanni sun tabbaar da cewa jagoran 'yan bindiga, Bello Turji ya koma sabon mafaka a gabashin Dutsin Birnin Yaro domin tserewa tsauraran farmakin sojoji a Fakai.
Hatsabibin shugaban 'yan bindiga, Bello Turji, ya umarci mayakansa da su yi wa dakarun sojoji kwanton bauna. Umarnin na Bello Turji na zuwa ne bayan an kashe dansa.
Babbar Cocin Katolika ta Warri ta dakatar da Rev. Fr. Oghenerukevwe daga aikin limanci saboda auren sa da Ms. Dora Chichah a Amurka, bisa ga dokokin cocin.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya koka kan yadda jami'an tsaro ba su kawo rahotanni kan nasarorin da gwamnatinsa ta samu. Ya ce hukumomi ba su yin aikinsu.
Kasuwar hatsi a Neja ta fuskanci karuwar shigo da kaya daga kasashen makwabta, wanda ya jawo karyewar farashi, tare da shafar manoma da 'yan kasuwa.
Rahotanni sun tabbatar da cewa an tsare wani da ake zargin dan damfara ne bayan ya bindige jami'in hukumar EFCC a jihar Anambra yayin wani samame.
Matar Benjamin Ezemma ta roƙi jami'an tsaro su gano mijinta da aka sace a Anambra, tana nuna damuwa game da yadda ake gudanar da bincike kan batansa.
Labarai
Samu kari