Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar yan sandan jihar Kaduna ta ce bincike ya nuna wasu mutum 17 na da hannu a kisan Malama Ummulkhairi kuma tuni aka gurfanar da su a gaban kotu.
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Gwamnatin tarayya ta ba da hutu domin bikin zagayowar ranar ma'aikata ta duniya. Gwamnatin ta ayyana ranar Alhamis, 1 ga watan Mayu a matsayin ranar hutu.
'Yan ta'addan Boko Haram sun sake kulla wani sharri kan jami'an tsaro a jihar Ɓorno. Miyagun sun hallaka sojoji guda biyu bayan sun dasa bama-bamai a kan hanya.
Hukumasr EFCC ta kama E-Money da Aisha Achimugu bisa zarge-zargen laifukan kudi daban-daban, ciki har da watsa kudade da karya dokar musayar kudi.
Wasu 'yan bindiga da ake zaton masu garkuwa ne sun sace matar wani basarake a jihar Kaduna. An kashe daya daga cikin wandanda suke je ceto matar sarkin a daji.
Kotun soja a Enugu ta yanke hukuncin kisa ga Adamu Mohammed saboda kashe budurwarsa, yayin da wani soja, Abubakar Yusuf, zai yi shekaru 10 a gidan yari.
Gwamnan jihar Yobe, Mai Mala Buni, ya nuna damuwarsa kan rikicin Boko Haram. Gwamnan ya ce talauci da jahilci na taka rawa wajen ruruwar da rikicin ke yi.
Wasu mahara da ake zaton 'yan ta'addan Boko Haram ne sun kai hari a kan masu jana'iza a jihar Borno. An kashe mutane 15 tare da kona gidajen mutane da dama.
Shugaban majalisar dattawan Najeriya, Godswill Akpabio ya ce talauci ba laifi ba ne, yana kiran ‘yan Najeriya da su rungumi juna da raba abin da suka mallaka.
UB Shehu ya rasa matarsa bayan an dauke wuta yayin da ake tsaka da yiwa matarsa tiyata a Neja, sannan janareto bai yi ki ba, lamarin ya dauki awa 11.
Labarai
Samu kari