Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Jam'iyyar adawa ta PRP ta nuna adawarta karara da yunkurin gwamnatin tarayya na kafa rundunar 'yan sandan jihohi duk da amincewar Majalisar dokoki ta kasa
Gwamnatin shugaba Bola Ahmed Tinubu ta fadi sunayen mutane da kamfanoni guda tara da ake zargi da tallafawa 'yan ta'adda. An sanya masu takunkumi.
Yayin da ake fama da ta'addanci a Katsina, mazauna karamar hukumar Baure sun nemi a dakatar da mai sarautar yankinsu, Iliya Mantau, bisa zargin hannu da sace mutane.
Gwamnatin jihar Edo karkashin jagorancin Gwamna Monday Okpebholo ya rusa wani gida da wasu masu garkuwa suke amfani da shi a Benin City, ta kama miyagun.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya kafa tarihi a fannin hakar ma'adanai a Najeriya. Gwamnan ya kafa masana'antar sarrafa lithium ta farko a kasar nan.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da sake kama wanda ake zargi da hannu a kisan ɗan Majalisar Dokokin jihar Anambra, Justice Azuka bayan ya tsere a baya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Sojoji sun fara tserewa daga sansanoninsu a Borno bayan harin Boko Haram. Wata majiyar soji ta ce wani jami'in CJTF ne ya jagoranci 'yan ta'addar suka farmake su.
Gwamnatin tarayya za ta nuna wasu muhimman ayyukan da Bola Tinubu ya yi a birnin London. Ministan Abuja, Nyesom Wike na cikin jami'an da za su je taron.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Labarai
Samu kari