Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Madugun Kwankwasiyya kuma dan takarar mataimakin shugaban kasa na jam'iyyar NDC, Sanata Rabiu Musa Kwankwaso, ya yi barazanar kai Primate Ayodele kotu.
Rahotanni sun nuna cewa rundunar 'yan sandan Najeriya karkashin Tunji Disu ta yi umarni a binciki sufeton 'yan sanda kan kashe malamar Islamiyya, Ummulkhairi.
Gwamnan jihar Kaduna, Sanata Uba Sani ya kafa tarihi a fannin hakar ma'adanai a Najeriya. Gwamnan ya kafa masana'antar sarrafa lithium ta farko a kasar nan.
Rundunar ƴan sanda ta tabbatar da sake kama wanda ake zargi da hannu a kisan ɗan Majalisar Dokokin jihar Anambra, Justice Azuka bayan ya tsere a baya.
Rundunar 'yan sandan Najeriya ta kama masu laifi daban daban. An kama gundun wasu 'yan kungiyar asiri da suke hada bindigogi da satar kayan wutar lantarki a jihar.
A sabon littafinsa, Sule Lamido ya ci gyaran Janar Ibrahim Babangida. Za a ji kuma tsohon gwamnan Jigawa, Sule Lamido, ya roƙi Shugaban Ƙasa, Bola Ahmed Tinubu.
Sojoji sun fara tserewa daga sansanoninsu a Borno bayan harin Boko Haram. Wata majiyar soji ta ce wani jami'in CJTF ne ya jagoranci 'yan ta'addar suka farmake su.
Gwamnatin tarayya za ta nuna wasu muhimman ayyukan da Bola Tinubu ya yi a birnin London. Ministan Abuja, Nyesom Wike na cikin jami'an da za su je taron.
Dakarun sojojin Najeriya na rundunar Operation Fansan Yamma, sun samu nasarar lalata sansanonin 'yan ta'adda a jihohin Sokoto da Zamfara bayan sun farmake su.
Majalisar dattawa ta ce wanda ake cikin bidiyon da ake abubuwan da ba su dace ba, ba sanata mai ci ba ne kuma ofishin da suke ciki ba na Majalisa ba ne.
Wata babbar kotu ta yanke wa 'yan TikTok biyu hukuncin daurin watanni shida a Legas saboda wulakanta Naira. EFCC ce ta gurfanar da su bayan samun bidiyo.
Labarai
Samu kari