Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Kotun Kolin Najeriya ta shirya yanke hukunci kan takaddamar rikicin shugabancin jam'iyyar ADC. Kotun Kolin za ta yanke hukuncinta a ranar Alhamis.
Tsohon mai ba mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima, shawara kan harkokin siyasa, Hakeem Baba-Ahmed ya yi kalamai masu kaushi kan gwamnatin Muhammadu Buhari.
Shugaban CAN na ƙasa ya nesanta kansa da kalaman shugaban CAN na Arewa, wanda ya kare Seyi Tinubu daga zargin da ake yi masa na tarwatsa taron dalibai.
Rahotanni da muke samu sun tabbatar da cewa Rundunar sojojin Najeriya sun hallaka manyan ‘yan bindiga a Zamfara, ciki har da Auta Jijji da Dankali.
Mai martaba sarkin Kano na 16, Alhaji Muhammadu Sanusi II ya naɗa Munir Sanusi Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano a gaban Gwamna Abba Kabir Yusuf.
Wasu matasa sun kai wa tsohon shugaban karamar hukumar Jama'are, Isa Muhammad Wabi hari inda suka yi ajalinsa, ana zargin abokan dansa suka aikata hakan.
Injiniya Bayo Ojulari ya sauke shugabannin matatun mai 3 a kasar nan, yana shirin farfaɗo da NNPCL bayan kashe kuɗi ba tare da ci gaba ba a zamanin Kyari.
Gwamnan jihar Neja, Muhammed Umaru Bago ya karyata jita-jitar da ke yawo cewa ba ya ga maciji da mataimakinsa, Yakubu Garba, ya ce kansu a haɗe yake.
An nada Munir Sanusi Bayero da Sanusi Ado Bayero a matsayin sabon Galadiman Kano yayin da jami'an tsaro ke sintiri a harabar gidan sarauta a Galadanci.
Hakeem Baba Ahmed ya ce ya yi bayani kan alakar da ke tsakanin Bola Tinubu da Kashim Shettima. Ya ce ya ajiye aiki ne saboda babu abin da yake a Villa sai zama.
Labarai
Samu kari