Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rundunar sojin Najeriya ta yi manyan sauye-sauye domin inganta tsaro. Lamarin ya shafi makarantun soji, rundunonin yaki, kamfanonin soji da sauransu
Rahotanni sun ce an kashe shugaban Miyetti Allah na Benue, Ardo Muhammad, da wani mutum bayan harin kwanton bauna a Otukpo yayin da ake ci gaba da bincike.
Hukumar gudanarwa ta Abuja watau FCTA ta shirya kaddamar da fara aikin gina hediwaktar hukumar zabe ta kasa mai zaman kanta INEC, lauyoyi sun fara martani.
Jam'iyyar APC mai mulkin Najeriya ta sake yin babban rashi bayan rasuwar shugaban karamar hukumar Otto-Awori, Musbau Ashafa ya riga mu gidan gaskiya.
Wasu 'yan bindiga dauke da makamai sun kai hari a wani wurin da sojojin ke zama a jihar Benue. 'Yan bindigan sun hallaka wasu jami'an tsaro na jihar Benue.
Wani rahoto da muka samu ya tabbatar da cewa kotun Shari’ar Musulunci da ke Rigasa ta hana wani matashi, Salisu Salele kusantar tsohuwar budurwarsa, Bilkisu Lawal.
Ma'aikatar noma da samar da abinci ta ayyana kwanaki uku da za a shafe ana azumi da addu'a domin a kawo karshen matsalolin da ke addabar Najeriya.
Rahotanni daga jihar Benuwai sun nuna cewa mutane 26 sun rasa rayukansu da ƴan bindiga suka kai hare-hare da tsakar dare a Makurɗi da Katsina-Ala a Benue.
Ministan babban bijrin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa bai da wata nadama a kan matakin da ya dauka na sanya sunan Bola Tinubu a cibiyar ICC.
Yakin da aka fara tsakanin Iran da Isra'ila ya jawo tashin farashin danyen mai a kasuwar duniya. Hakan zai jawo Najeriya ta samu kudin kasafin 2025 sosai.
Dan majalisar wakilai a Kaduna, Hon. Bello El-Rufai, ya nemi afuwar tsohon shugaban kasa, Goodluck Jonathan kan sukarsa da yake yi a baya wanda yanzu ya yi nadama.
Labarai
Samu kari