Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Ministan tsaro a Amurka, Pete Hegseth ya buƙaci kasar Iran ta yi watsi da shirin mallakar makamin nukiliyar kasar cikin hanyar da za a iya tabbatarwa.
Babbar kotun tarayya mai zama a Abuja ta hana hukumar IKEC amincewa ko shiga tarukan jam'iyyar ADC na jihohi da tsagin Sanata David Mark ya shirya.
Wata kungiyar Arewa ta zargi Dakta Bello Matawalle da karkatar da N528bn lokacin mulkinsa a Zamfara, yayin da hadiminsa ya kare shi daga zarge-zargen.
Yayin da kashe-kashe ya yi yawa a Benue, Majalisar Wakilai ta zargi Gwamna Alia da watsi da dokar hana kiwo a fili, wanda ke haddasa rashin tsaro a jihar.
Rundunar ƴan sanda reshen jihar Bayelsa ta tabbatar da kama ɗaya daga cikin waɗanda ake zargi da kisan surukin gwamna Douye Diri tare da wasu manyan mutane 2.
Aliko Dangote ya bayyana wadanda suke kokarin durkusa matatarsa bayan ya kai ziyara ga Bola Ahmed Tinubu. Dangote ya ce shugabannin NNPCL ba su cikinsu.
Tinubu ya rantsar da shugaban NASC, kwamishinoni 12, da sakatarori biyu gabanin taron majalisar zartarwa. Kwamishinoni sun fito daga shiyoyi shida.
Ana hasashen kasafin kudin shekarar 2025 zai iya samun tasgaro bayan farashin danyen mai ya fadi zuwa kasa da $60, abin da ke barazana ga sauran jihohi.
Hakeem Baba-Ahmed ya shawarci Peter Obi da Rabi'u Kwankwaso su janye daga takara a 2027, ya ce su da Tinubu da Atiku su bar wa matasa jagorancin Najeriya.
Majalisar dokokin jihar Kano ta amince da kudirin kafa da hukumar samar da wutar lantarki da za ta amfani jihohin Arewa da suka hada da Kano, Katsina da Jigawa.
Shugaba Bola Tinubu ya ce matsalolin tattalin arziki sun kusan sa ya daina karanta jaridu; amma yanzu an fara ganin alfanun matakan da ya dauka kan tattalin arziki.
Labarai
Samu kari