Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
Shugaban kasa, Bola Ahmed Tinubu ya amince da kafa sabuwar hukumar fasahar lafiya ta zamani da za ta inganta harkokin kiwon lafiya ga yan Najeriya.
An samu rahoton cewa mutane da ke aiki da Sunday Igboho domin farautar 'yan bindiga sun hadu da fushin 'yan bindiga. An yi wa mutanen Igboho jina-jina.
Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya sauka a jihar Benue yayin ziyarar da ya shirya kai wa. Shugaban kasan ya isa jihar ne a ranar Laraba, 18 ga watan Yunin 2025.
Wani abu mara dadin ji ya auku a jihar Kano bayan da wani mahaifi ya kashe 'yarsa har lahira. Rahotanni sun nuna cewa lamarin ya auku ne a cikin gida.
Za a ji cewa hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta Najeriya ta rage yawan kudin da take zargin da Akanta Janar na Jihar Bauchi, Sirajo Jaja da wawurewa.
Masana sun yaba da matakin da Dangote ya dauka na fara raba mai kyauta ga masu sayen fetur da dizil a matatar shi da ke Legas a ko ina a fadin Najeriya.
An yi ta ce-ce-ku-ce bayan hukumomi a jami'ar Olabisi Onabanjo (OOU) a jihar Ogun ta kakabawa dalibai mata doka kan sanya rigar mama a lokutan jarabawa.
A labarin nan, za a ji cewa Majalisar kasar nan ta ce ta gama aikin da ya dace a kan kudurorin haraji, kuma tuni aka aika su teburin shugaba Bola Tinubu.
Tsohon ministan sufurin jiragen sama, Cif Femi Fani-Kayode ya nuna damuwarsa kan kalaman barazana da Donal Trump ya yi gameda jagoran addinin Iran.
Gwamnatin tarayya za ta kwashe 'yan Najeriya daga Isra'ila da Iran saboda tsanantar rikici. Ofisoshin jakadancin Najeriya na aiki don tabbatar da tsaron kowa.
Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikƙo Umaru Radda ya samu lambara yabo ta gwamna mafi aiki a shekarar 2025, an yaba masa bisa yadda yake kawo ci gaba.
Labarai
Samu kari