Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Rundunar IRGC ta Iran ta ce ta lalata jiragen F-35 guda uku a sansanin Azraq na Jordan, tare da yin alƙawarin mayar da martani kan hare-haren Amurka.
Wani alƙalin kotun Shari'a a jihar Katsina ya tsere ta taga bayan 'yan bindiga sun kai hari kotu suna neman shi, lamarin da ya sake tayar da hankalin mazauna yankin.
Ba zan fito da Magajina da kai na ba, amma zan bari ayi zaben gaskiya inji Buhari. Shugaban ya kuma tabbatar cewa babu wanda zai yi amfani da kudi wajen samun kujera a 2023.
Gwamnatin jahar Filato ta musanta batun da ake yayatawa na cewa wai ta amince za ta biya sabon karancin albashin N30,000 kamar yadda saura takwarorinta musamman na yankin Arewacin Najeriya suka yi.
Wani mutum mai suna Adesiyan amma anfi sanin shi da Oba, ya shiga hannun 'yan sanda saboda yaudarar wata mai takaba da yayi. Yana kwanciya da ita tare da 'ya'yanta biyu...
Da alama dai har yanzu tsuguni bata kare ba, sakamakon wani rahoto daya tabbatar da wasu gungun miyagu yan bindiga sun kaddamar da sabon farmaki a karamar hukumar Malumfashi ta jahar Katsina.
Kamar yadda Kiristoci ke yada addinin Kirista, kuma a rungumeshi, haka musulmai ke yi ba tare da sassautawa ba. A hakan kuwa kowanne lokaci ake samun wadanda ke sauya addinin da suke bi da farko zuwa wani daban...
Kwamitin koli ta harkokin addinin musulunci ta Najeriya (NSCIA) a ranar Litinin ta yi kira ga matasan musulmi a Najeriya su kame kansu kan batun rasuwar babban kwamandan dakarun tsaron Iran a kasar Iraqi, Qassem Soleimani. A sanar
Wani fasto a kasar Kenya ya matukar girgiza mabiyansa, bayan ya kashe matarsa kafin daga bisani ya kashe kansa duk a gabansu, yayin da suka halarci Cocinsa domin gudanar da bautar ranar Lahadi.
Sojojin dake gadin shingayen kan hanyar Damaturu zuwa Maiduguri sun fusata gwamnan jihar Barno, Farfesa Babagana Umara Zulum da yammacin ranar Litinin. Ran gwamna Zulum ya baci ne yayin da yaci karo da dogon layin ababen hawa yayi
Gwamnan jihar Ebonyi, David Umahi ya caccaki mambobin jam’iyyar Peoples Democracy Party (PDP) da ke shirin sauya sheka zuwa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), cewa shi dan APCne dari bisa dari.
Labarai
Samu kari